IGP’s GROUP LIFE INSURANCE SCHEME – CP KOLO YUSUF PRESENTS CHEQUES WORTH OVER 34 MILLION NAIRA TO 10 NEXT TO KINS OF DECEASED POLICE OFFICERS INCLUDING 1 INJURED CPL ATTACHED TO GUMMI DIVISION


IGP’s GROUP LIFE INSURANCE SCHEME – CP KOLO YUSUF PRESENTS CHEQUES WORTH OVER 34 MILLION NAIRA TO 10 NEXT TO KINS OF DECEASED POLICE OFFICERS INCLUDING 1 INJURED CPL ATTACHED TO GUMMI DIVISION.

As the CP tasks the beneficiaries to use the money Judiciously

As part of the IGP’s welfare initiative to serving, and families of deceased officers of the Nigeria Police Force, on Thursday, 7th October, 2022, the Commissioner of Police Zamfara state Command CP Kolo Yusuf psc, on behalf of the Inspector General of Police, IGP Usman Alkali Baba psc(+), NPM, fdc, presented cheques worth Thirty Four Million, Five Hundred and Ninety Seven Thousand, One Hundred and Fourty Three Naira, Fourty Nine Kobo (N34, 597, 143. 49) to Ten next of kins of the deceased officers including one CPL Sani Sagir attached to Gummi Division who sustained injury while on operations against Bandits in Zamfara state.



The Cheques Presentation was in continuation of the IGP’s Group life welfare insurance/Personal Accident schemes for families of deceased officers, where cheques worth Thirty Four Million, Four Hundred and Ninety Seven Thousand, One Hundred and Fourty Three Naira, Fourty Nine Kobo (N34, 497,143.49)were presented to Nine (9) next of kins, while a cheque of One Hundred Thousand Naira was presented to CPL. Sani Sagir attached to Gummi Division as medical expenses for the injury he sustained during operation.

The Commissioner of Police in his remark, appreciates the Inspector General of Police for his continous concern to welfare of Police officers, describing the gesture as timely and it will go along way in alleviating suffering being faced by families of deceased Police officers and equally boost the morale of the serving personnel to continue to put in their best in the ongoing campaign against activities of criminal elements across the country.

The CP therefore charges the beneficiaries to utilize the money judiciously, noting that, in the last one year, the Command had received similar gesture from the Inspector General of Police eleven (11) times and presented same to the beneficiaries.

Some of the beneficiaries, Charles Mark Jatau and Zainab Zubairu, who spoke on behalf of other Next of Kins thanked the Inspector General of Police for the gesture and promised to use the money judiciously.

SP Mohammed Shehu Anipr,
PPRO,
For :- Commissioner of Police,
Zamfara State Command,
Gusau.

MAULIDIN FARIN JAKADA/ SALEH KAURA

MAULIDIN FARIN JAKADA.. ( 01 )

TARIHIN ABIN TINKAHON TALIKAI…

Shi ne: Abul Kasim, Muhammad (SallalLahu alaiHi wa aliHi wa sallam) [53 KH- 11 BH/ 571-633 MLD], dan Abdullahi [81 KH- 53 KH/ 544-571 MLD], dan Abdul-Mutallab [127 KH- 45KH/ 500- 579 MLD], dan Hashim.

Bakuraishe, dangantakarsa tana haduwa da Adnan, cikin ‘ya’yan Annabi Isma’il dan Annabi Ibrahim al-Khalil (Alaihima as-salam).


Mahaifiyarsa ita ce: Sayyida Aminatu ‘yar Wahab [45 KH-/ 575 MLD], Bakuraishiya, daga dangin Zuhra.

An haife shi a garin Makka, ranar litini [19 ga watan Rabi’u al-Awwal, shekara ta 53 KH/ 20 Afrilu, shekara ta 571MLD], amma mafi shahara shi ne an haife shi ne a rana 12 ga watan Rabi’ul Awwal.

Halimatu al-Sa’adiyya ce ta shayar da shi a kauye, ita ‘yar kabilar Bani Sa’ad ibn Bakr ibn Hawzan ce.

Ya tashi maraya ne, domin mahaifinsa ya rasu tun kafin a haife shi, sai mahaifiyarsa ta dauki nauyin kula da shi har zuwa lokacin da ta rasu, lokacin yana dan shekara shida a duniya, sai kakansa Abdul-Mutallab ya raine shi, har zuwa lokacin da ya rasu -lokacin yana dan shekara takwas a duniya- sai baffansa Abu Talib [75 KH- 3BH/ 540-620MLD] ya raine shi.

Ya tashi yana mai cikakken hankali, mai himma da gaskiya da amana, ga gwarzanta da kyawawan dabi’u, abin da ya kai ga mutanensa sun yi masa lakabi da “al-Sadik al-Amin” (mai gaskiya da rikon amana).

Ya halarci yarjejeniya da aka sani da suna “Halfu al-Fudhul” da mutanen Makka suka yi domin taimakon wanda aka zalunta, da amsar ma masu rauni hakkokinsu daga masu karfi.

Ya yi kiwon tumaki na dan wani lokaci, sannan ya yi kasuwanci, ya tafi garin Sham domin yi wa al-Sayyida Khadija bint Khuwailid Ba’asadiya kuma Bakuraishiya [75 KH-3 BH /556-620MLD] kasuwanci.

Yana dan shekaru ashirin da biyar ne ya auri al-Sayyida Khadija, da ita ya haife dukan ‘ya’yansa -banda Ibrahim da ya rasu yana karami-, Ya zauna tare da matarsa ita daya (Khadija) bai kara aure ba har sai da ta rasu -yana dan shekara hamsin- a shekara [3 KH/ 620MLD]; daga nan ne ya yi auri sauran matansa, daya bayan daya.

Babu wanda ya rayu cikin ‘ya’yansa bayan wafatinsa sai ‘yarsa Sayyida Fatimatu [18 KH-11 BH/ 605- 632 MLD], wacce ta auri dan baffansa Sayyiduna Aliyu Ibn Abi Talib [23 KH- 40 BH/600- 661 MLD], tsatsonta ya cigaba ta hanyar ‘ya’yanta guda biyu: Sayyiduna al-Hasan ibn Aliyu [3- 50 BH/ 624- 670MLD] da Sayyiduna al-Husain ibn Aliyu [4-61 BH/ 625- 680MLD]… Sauran ‘ya’yansa da suka rasu tun yana raye su ne: al-Kasim, da Abdullahi, da Zainab, da Rukayya, da Ummu- Kulsum, da Ibrahim.

Bai taba bauta wa gunki ba tunda ya tashi, mutum ne mai yawan tunani da lura, yana mai binciken gaskiya, sannan ya fara kebe kansa a duk watan Ramadhan na kowace shekara, a kogon Hira, yana bautar Allah da tsari irin na abin da ya yi saura na Addinin da Annabi Ibrahim al-Khalil (Alaihis-salam) ya zo da shi.

Wata rana yana cikin kogon ne a watan Ramadhan na shekara [13 KH/ 610 MLD], wahayi ya zo masa daga Allah Madaukakin Sarki, inda ya zamo cikamakin Annabawa, kuma madawwamin sako, sai ya fara kiran makusantansa zuwa Musulunci a boye –na tsawon shekaru uku-, wasu mutane kadan suka yi imani da shi, sannan ya bayyana kira zuwa ga Musulunci.

Alkur’ani ya sauka masa a hankali- a hankali, masu rubuta wahayi kuma suna rubutawa, kana kuma suna haddacewa, shi ne mu’ujizar da ya kalu-balanci mutanensa da shi, da ma dukkan mutane da aljannu kan su zo wa wani abu da ya yi kama da shi.

Mushrikan Kuraishawa, da masu hannu da shunin cikinsu sun cutar da shi –shi da Sahabbansa-; sun kuma yi hakuri da juriya gami da jajircewa akan haka; Kuraishawa sun yi masu kawanya (sun hana su shige-da fice da hana a siyar masu, ko a saya daga gare su kamar yadda suka hana yin zumunci da su) a unguwar Bani Hashim har na tsawo shekaru uku, sun kusa su rasa rayuwarsu saboda yunwa, sai Ya yi wa wasu daga cikin sahabbansa –maza da mata- izinin yin hijira zuwa Habasha (Ethiopia) sau biyu, ya kuma fara gabatar da kansa da da’awarsa zuwa ga sauran kabilu; domin neman kariya da imani, da kuma keta wannan kawanya.
Lokacin da wasu jama’a (daga garin Yasriba) ‘yan kabilun al-Aus da al-Khazraj suka amsa kiran Musulunci, a shekara ta [2 KH], sannan suka dawo, bayan shekara daya [1 KH] ne su kulla yarjejeniyar kafa daular farko ta Musulunci –a garin Madina- a wani wuri da ake cewa da shi “al-Akba”. Sai sahabbansa suka fara yin hijira zuwa can.

Shi ma ya yi hijira tare da Sayyiduna Abubakar al-Siddik [51 KH- 13-BH/ 573-634 MLD] daga garin Makka zuwa Madina, ya shiga garin ranar litini [8 ga watan Rabi’u al’Awwal shekara ta 1 KH/ 20 ga watan Satumba shekata ta 622 MLD], sai ya gina Masallacin Annabi da yake Madina, ya kuma samar da farko kundin tsarin zamantakewa na farko a daular Musulunci.

Kuraishawa sun bi shi da kiyayya da ta’addanci har zuwa in da ya yi hijira; daga nan sai Allah Madaukakin Sarki ya yi masa izini shi da sahabbansa kan su yi yakin kare ‘yancin akida, da ‘yancin yin kira, da kuma kare garin Musulunci da daularsa: ((An yi izini ga wadanda ake yakarsu, kan su kare kansu, ganin cewa lallai an zalunce su, kuma lallai Allah mai iko ne akan taimakonsu. Su ne wadanda aka fitar da su daga gidajensu ba tare da wani dalili ba sai domin kawai sun ce Ubangijinmu shi ne Allah…)) [39-40, al-Haj]
Yakokinsa guda ashirin da takwas, ya yi su ne domin kare addini, da daula da kasa, da kuma ‘yanto yankin gabashin duniya daga mulkin mallakar Romawa da kama-karyarsu, da kuma haka ne Musulunci ya sami nasara akan shirka da bautar gumaka, da hadin-kan da Yahudawa suka yi da masu bautar gumaka; Larabawa suka hada-kansu a daular Musulunci –a karo na farko a tarihi-, jama’a gungu-gungu suka shiga cikin addinin Allah, kiran Musulunci ta fara ketare yankin tsibirin Larabawa zuwa makwabta, wadanda yake-yake suka rutsa da su –bayan wadannan nasarori- ba su wuce [386], su ne gaba dayan wadanda aka kashe cikin Musulmai da Mushrikai.

Aranar [20 ga wata Zul Ki’ida shekara ta 10 BH/ Fabrairu shekara ta 632 MLD] ya fita domin “Hajjatu al-Wa’da’i”, ya yi huduba mai tsawo a filin Arfa, a ciki ya ambaci dokokin hakkokin zamantakewa da na addini ga mutane baki dayansu, sannan ya dawo garin Madina al-Munawwara.

A ranar [28 ga watan Safar, shekara ta 11 BH/ Mayu shekara ta 632 MLD] Ya fara rashin lafiyar da ya yi sanadiyyar wafatinsa, ransa mai tsarki ya koma zuwa ga mahaliccinsa ne a [ranar lahadi 12 ga watan Rabi’I al-Awwal shekara 11 BH/ 7 Yuni shekara ta 632 MLD], bayan shekarunsa –a lissafin watan sama- sun kai [63] da kwanaki uku, a lissafin rana kuma [61] da kwanaki arba’in da takwas.

Wadanda suka shiryu zuwa Musulunci –lokacin da ya yi wafati- adadinsu ya kai [124,000] (dubu dari da ashirin da hudu), a lokacin adadin zababbu masana da suka jagoranci makarantar Annabta ya kai kimanin dubu takwas, mata a ciki sun fi dubu.

Kwararre wajen yin huduba, kalmominsa da Allah ya ba shi dauke suke da dimbin ma’anoni, idan yana huduba kan hana wani abu, ko yana gargadi idanuwansa sukan yi ja, yakan daga muryarsa, fushinsa yakan fito fili, kai ka ce yana gargadi a filin daga ne, idan kuma a filin yaki ne yake hudubar yakan dogara ne akan baka, idan kuma ba wurin yaki ba ne yakan dogara akan sanda.

Mutum ne mai dadin zance, yana da usulubi na yin magana dikin-dikin, kamar yadda yake da na yin sauri, idan yana magana yakan yi murmushi.

Ga tawali’u, yakan zauna ya ci abinci a kasa, yakan dinka tufafinsa da hannunsa, yakan gyara takalmansa da kansa, yakan yi wa iyalansa hidima ta gida, yakan amsa kiran talaka da bayi wajen samo masu abin da za su sa a bakin salati, yakan zauna tare da miskinai.

Yakan dauki lokaci yana zaune shiru, ba ya yawaita yin dariya, idan ma ya yi yakan sanya hannunsa ya rufe bakinsa, yakan yi ba’a kadan, amma duk abin da yake fadi gaskiya ne, idan ma ya yi ba’ar yakan dan rufe idanunsa.

Ga tsananin kunya, idan ya yi musafaha da wani ba ya fara janye hanunsa sai idan wanda ya gaisa da shin ya janye.

Kansa da hannayensa da kafafuwansa manya ne, shi ba dogo can ba, ba kuma gajere ba, fuskarsa tana da yalwa, gashinsa dogo har ya sauko, fuskarsa a kewaye, launinta ja-ja, gemunsa cike yake da gashi, bakinsa mayalwaci, yana da wushirya a hakoransa, idanuwansa bakake, yakan saki gashin kansa har zuwa wajen kunnuwansa, fitaccen launi ne da shi, kan kasusuwansa manya, yana sanya farar hula, yana shafa almiski a kansa da gemunsa, idan yana tafiya ba ya waige, idan ma zai waiga yana waiga wa ne gaba dayansa, tafiyarsa yana yi ne dai-dai, kai ka ce yana saukowa ne daga wuri mai tudu, idan ya sanya wani abu a gaba yakan yi yawan safan gemunsa.

Jarumi ne, ga gwarzanta, idan yaki ya yi yaki sahabansa sukan dogara da shi, idan abin ya yi tsananin yakan fi sahabbansa kusa da abokan gaba.

Yakan tsaya gaban Ubangijinsa yana “Kiyamul-laili” har kafafunsa su kumbura, mai tausayin mutane da dabbobi da tsirrai da ma abubuwan da ba su da rai.

Mai son duk wani abu mai kyau cikin halittun Allah, ba ya hana kansa jin dadin rayuwa da kayan kawanta.
Duk da cewa shi “Ma’asumi” ne (wand aba ya saba wa Allah) yakan yawaita yin shawara tare da sahabbansa, yakan kuma bi ra’ayin wadanda suka fi rinjaye koda kuwa ya saba da ra’ayinsa, idan ya yi nufin kai wani hari yakan rufe, ya yi kinaya da sabanin haka.

Ya sifanta kansa da cewa: ((Ubangiji na ya yi mani tarbiyya, ya kuma kyautata yi mini tarbiyyar)), matarsa A’ishat [9 KH- 58 BH/ 613-678 MLD] ta sifanta shi a inda take cewa: ((Gaba dayan dabi’unsa Alkur’ani ne)). Allah Madaukakin Sarki ya sifanta shi da cewa: ((Lallai kai din nan kana kan dabi’u ne masu girma)) [4, al-Kalam].

Allah Mai girma ya yi gaskiya, Allah ya yi tsira da aminci a gare shi, shi da mala’iku da muminai gaba daya har zuwa ranar sakamako.

Saleh Kaura

Yadda Aka Kama Fatima Lauwali Da Albarusai 991 Zata Kai Ma Ƴan Bindiga A Zamfara

Yan sanda a Jihar Zamfara sun kama wata mata mai suna Fatima Lauwali, da albarusai 991 da take shirin kai wa wani kasurgumin dan bindiga a Jihar.



’Yan Sandan dai wadanda ke runduna ta musamman karkashin DSP Hussaini Gimba, sun kama matar ne mai kimanin shekara 30, bisa zarginta da yin safarar makamai ga ’yan bindigar da suka addabi jihohin Sakkwato, Zamfara, Katsina Kebbi, Kaduna da kuma Neja.

Da yake gabatar da matar ga ’yan jarida a Gusau ranar Juma’a, Kwamishinan ’Yan Sandan Jihar, Ayuba Elkanah ya ce an kama ta ne a daidai wata gada da ke kan hanyar Sakkwato zuwa Gusau, babban birnin Jihar.

Matar dai, wacce ta amsa laifin da ake zarginta da aikatawa, ta ce ta jima tana yi wa ’yan bindigar yankin safarar makamai kafin dubunta ta cika.

A cewarta, “Ina kan hanyata ne daga kauyen Dabagi a Jihar Sakkwato, ina kokarin zuwa yankin Danjibga/Tsafe domin kai wadannan albarusan ne ga wani kasurgumin dan bindiga da ake kira da Adamu Alero.

“Shi ne dan bindigar da ya addabi Karamar Hukumar Tsafe ta Jihar Zamfara da wasu yankunan ma da dama na Jihar Katsina.

“Na yi nadama matuka da kamun da aka yi min, kuma ina neman afuwar mutanen da aka kashewa iyalai, musamman mata irina, da kananan yara, sanadin makaman da na yi safararsu,” inji ta.

Tun da farko dai, Kwamishinan ‘yan sandan ya ce a sakamakon titsiyen da aka yi wa wacce ake zargin, sun samu nasarar kai hare-hare maboyar ’yan bindiga a sassa da dama na Jihar.

“Mun yi musayar wuta da ’yan bindiga da dama, inda muka ji wa da yawa daga cikinsu munanan raunuka, wasu kuma suka tsere da raunin. Mun kuma kwace bindiga kirar AK-47, da wata bindigar dauke da alburusai 143,” inji Kwamishinan.

Ramadan: A yi Addu’ar ALLAH Ya Kawo Karshen ‘Yan Fashi- Matawalle Ya Nemi Musulmai

Ramadan: A yi Addu’ar ALLAH Ya Kawo Karshen ‘Yan Fashi, Matawalle Ya Nemi Musulmai

Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle a ranar Talata ya roki dukkan Musulmai da cewa, a lokacin azumin Ramadana, “su yi addu’a domin kawo karshen ta’addanci, ‘yan fashi da makami, satar mutane, satar shanu da sauran laifuka da ke addabar jihar.”


A cikin wata sanarwa dauke da sa hannun mai magana da yawun gwamnatin Yusuf Gusau, Matawalle ya taya al’ummar Musulmi a Zamfara da kuma duk fadin kasar murnar fara watan na Musulunci.

“Gwamnan yana yiwa dukkan musulmai fatan samun nasara a shirin Ibaadat kuma ya bukace su da suyi amfani da wannan lokacin domin sake sadaukar da addu’oin su ga Allah SWA don cigaba da saukaka rayuwa ga kowa,” in ji sanarwar

“Matawalle ya kuma bukaci musulmai da su kwaikwayi koyarwar watan Mai Alfarma ta hanyar Taqwa da kuma bayar da sadaqa ga mabukata.

“Ya kara da yin kira ga mutane da su yi amfani da lokacin Ramadan don tuba daga dukkan munanan ayyuka da sauran munanan dabi’u ta hanyar bin koyar manzon ALLAH Annabi Muhammad ﷺ

Shattiman Sakkwato ya kuma yi kira ga musulmai da su yi addu’a domin kawo karshen ta’addanci, ta’addanci, satar mutane, satar shanu da sauran laifuka da ke damun jihar da kasa baki daya domin gwamnati ta ci gaba da kawo ribar dimokiradiyya zuwa ga mutane.

“Ya yi kira ga‘ yan kasuwa da mutanen da ke sana’ar sayar da kayan masarufi da su rage farashi a duk tsawon watan mai albarka da kuma bayan haka don cin gajiyar ladan ALLAH.

“Ya tabbatar da jajircewar gwamnatinsa wajen kiyaye duk wasu ka’idoji da dabi’u na Musulunci kamar yadda addinin Musulunci ya koyar.

“Ya yi addu’ar samun nasarar kammala azumin Ramadan cikin koshin lafiya sauki da albarka.”

AN KIRKIRO ƘUNGIYAR MASU WALLAFA LABARAI A YANAR GIZO MASU ZAMAN KANSU A JIHAR ZAMFARA.

Ƙungiyar mai suna “ZAMFARA NEW MEDIA OPERATORS FORUM” (ZANMOF) an samar da kungiyar ne saboda inganta tare da tsaftace harkokin watsa labarai a yanar gizo. An kirkiro kungiyar ne saboda tsaftace harkokin yanar gizo ta fannin yada labarai  musamman a kafafen sada zumunta domin yaki da kaucewa yada labarun karya wadan da ke kassara duniyar mu musamman kasar mu Najeriya.

Lokaci da kungiyar ke zaman tattaunawar

Masu amfani da kafofin yanar gizo waje rubuce-rubuce da shafuka na gidajen jarida da na talabijin a yanar gizo a jihar Zamfara. A ranar Lahadi 21-03-2021 Sun yi zama na samar da wata kungiya wacce zasu dinga magana da yawu daya da aiki kafada da kafada a karkashinta domin cigaban al’ummar jihar Zamfara kwata.

Haka zalika an samar da kungiyar ne domin bam bance mutane masu zaman kansu a kafar yanar gizo wadan da ke da gidajen Jarida, da na talabijin da Rediyo, da mashahuran mawallafa, da sauran al’umma gama gari wadan da ke amfani da yanar gizo musamman a kafofin sada zumunta. 


A zaman tattaunawar an samar da shuwagabanni na rikon kwarya na mutum shida wadan da za su ja ragamar kungiyar na wa’adin watanni shida.

An zabi; 
Dr Anas Sani Anka, Shugaban Thunder Blowers, a matsayin shugaba (Chairman ).

 Abdulmalik Saidu Maibiredi, Shugaban Mai Biredi TV, a matsayi Sakataren kungiyar,  ( Secretary).

Abdulsamad Kabiru Musa, shugaban Jaridar Jekadiyar Zamfara a matsayin mai magana da yawun kungiyar (P. R. O).

Yusuf Hashimu Sani Shugaban Behsan TV a matsayin sakataren tsare-tsare ( Organizing Secretary).

Sai Masha hurin Dan jaridar nan kuma mawallafi Baba Halliru Andi a matsayin ma’ajin kungiyar (Treasure).

Rashida Haruna shugaban RH TV a matsayin Mai kula da walwalar Kungiyar (Welfare).

Haka zalika an kafa kwamiti kan tsara tsarin Mulki da dokoki, an ba wa kwamitin makwanni biyu aiki ya  gabatar da daftarin rahoton a gaban kungiya don tattaunawa da amincewa.

A dayan bangaren kuma  an sake kafa wani karamin kwamiti don tsara rijistar kungiya ta hukumar kula da harkokin kamfanoni da rijistar asusun a jiyar kudi.


📮 Abdulsamad Kabiru Musa        State P.R.O ( ZANMOF) 

‘Mun Kama Soja Dumu-Dumu Yana Ba ’Yan Ta’adda Kaki Da Albarusai’

‘Mun Kama Soja Dumu-Dumu Yana Ba ’Yan Ta’adda Kaki Da Albarusai’

Gwamnatin Jihar Zamfara ta yi zargin cewa an kama wani jami’in soja tare da budurwarsa a kwanan nan bayan an same su da hannu dumu-dumu suna bayar da kakin sojoji da kuma albarusai ga ’yan bindiga a jihar.


Mataimkain Shugaban Ma’aikatan Fadar Gwamnatin Jihar, Bashir Muhammad Maru ne ya tabbatar da hakan yayin wata zantawa da ’yan jarida ranar Juma’a, inda ya ce an sami nasarar ne sakamakon bayanan sirri daga mazauna gari.

“Yayin da gwamnati take jiran matakin da Rundunar Soja zata dauka akan wannan lamarin sannan ta fitar da matasayarta a hukumance, batun ya kara fito da maganar da Gwamna Matawalle ya sha yi a baya cewa matukar ba a kakkabe bata-gari da masu zagon kasa ba, ba lallai ne a cimma nasarar da ake sa ran gani a yaki da ’yan bindiga ba.

“Ina son yin amfani da wannan damar wajen jinjinawa mutumin da ya sami kwarin gwiwar zuwa ya fallasa wannan bayanin wanda ya kaimu ga kama wadanda ake zargin. Godiyarmu ba ta da iyaka,” inji shi.

Sai dai ya kuma karyata wasu rahotanni dake cewa an hallaka mutane 40 a wani hari da aka kai garin Tungar Baushe na jihar ranar Laraba

Dara ta ci gida; Ƴan sanda sun kama kwamandan Hisbah na Kano a otal tare da matar aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta tabbatar da labarin kama ɗaya daga cikin manyan jami’an ta mai suna Sani Nasidi Uba Remo da ƴan sanda suka yi a Otel a Nomansland dake Unguwar Sabon Gari, bisa zargin yana tare da wata matar aure.


Majiyarmu ta jaridar Sahelian ta ta yanar gizo ta ruwaito samun rahoto daga wata majiya mai tushe daga rundunar ‘yan sanda ta Unguwar Nomansland, inda ta sanar da ita cewa sun cafke Remo ne bayan sun samu korafi daga mijin matar. Kuma an kama Remo da matar a ɗakin otal din dake Sabongari.

Wani Mataimakin Kwamandan Hisbah ya je ofishin ’yan sandan don neman an bayar da belin kwamandan da aka kama, wanda da farko’ yan sanda suka yi watsi da buƙatar kafin daga bisani suka mayar da ƙarar zuwa hedkwatar Hisbah don ci gaba da gudanar da bincike.

A nasa bangare, Babban Kwamandan Hisbah na Kano, Sheikh Muhammad Haroun Ibn Sina, ya tabbatar da cewa sun kaɗu da samun labarin. Amma, ya bayyana cewa, ya kafa kwamiti da zai binciki lamarin tare da miƙa masa rahoton binciken nan da kwanaki uku kafin ɗaukar matakin da ya dace.

Sani Remo dai ya kasance babban jami’i mai kula da sashen kama karuwai kafin a mayar da shi sashin hana bara na rundunar a cewar majiyarmu ta Sahelian.

An Sasanta Rikici Tsakanin Abdul’aziz Yari Da Kabiru Marafa

An Sasanta Rikici Tsakanin Abdul’aziz Yari Da Kabiru Marafa.



Shugaban kwamitin riko na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Gwamna Mai Mala Buni ya sasanta tsakanin tsohon gwamnan Zamafara, Abdul’aziz Yari, da tsohon Sanata, Kabiru Marafa da sauran masu ruwa da tsaki.

An gudanar da taron zaman lafiyar na awanni uku a sakatariyar jam’iyyar ta kasa a ranar Litinin.

Buni ya fadawa kafofin yada labarai cewa sasantawar ta kasance “gagarumar nasara”.Gwamnan na Yobe ya ce aikin da kwamitin nasa shi ne sake gina jam’iyyar a dukkan matakai da kuma hada kan mambobin kasar baki daya.

Ƴan Bindiga 6 A Zamfara Sun Mika Makamansu 14 Da Tarin Alburusai

A cigaba da yunkurinta na tabbatar da tsaron rayukka da dukiyoyin Al’umma
r Jihar Zamfara, Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin jagorancin Hon Dr Bello Muhammad Matawallen Maradun, a yau ta yi ta yi nasarar karbar tubabbun yan bindiga shida.

Lokacin Malamai ke yi wa Yan bindigar wa’azi da rantsar da su da Al-Qur’ani Mai Girma


Tubabbun yan Bindigar sun mika bindigogi 14 tare da Makamai daruruwan albarussai. A yayin karbar bindigogin gwamnatin Jihar Zamfara ta gayyato majalissar malamai ta Jihar wadanda su ka yi masu wa’azi akan muhimmancin zaman lafiya da kuma amfanin sulhu daga nan imam Malam Abubakar Fari, ya rantsar da su da alkur’ani mai girma akan na za su kara fashin daji, shaye-shaye, taimakawa masu aika-aika da duk wani aikin assha mai kama da haka.

Da ya ke jawabi mai daraja gwamnan Jihar Zamfara Hon Dr. Bello Muhammad Matawallen Maradun. Ya bayyana matukar jin dadinsa da wannan tuba da wadannan mutane suka yi. Daga nan ya yi kira ga sauran takwarorinsu da ke cikin dazukkan Jihar Zamfara, da su yi koyi da wadannan domin samun zaman lafiya a Jihar da ma kasa baki daya. Haka zalika Gwamnan ya Kara nanata matsayar gwamnatinsa na cigaba da karbar wadanda su ka yarda za su yi sulhun. Tare da yakar wadanda su ka ki mika wuya.

Rantsar da tsofaffin Yan Bindigar dai ya samu halar, dukkanin shuwagabannin rundunonin tsaro na Jihar Zamfara, Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Zamfara Hon. Mukthar Anka, Sakataren gwamnatin Jihar Zamfara Hon. Bala Bello Maru, Shugaban Ma’aikatan Zamfara. Hon. Kabir Balarabe Sardaunan Dan’isa. Kwamishinoni, masu baiwa Gwamna shawara Malaman Addini da sauran muhimman mutane.

Sama Da Ƴan Bindiga 500 Ake Sa Ran Za Su Tuba Bayan Ganawa Da Shiekh Ahmad Gummi

Sama da ‘yan bindiga 500 ake sa ran za su tuba bayan ganawa da Shiekh Gumi

Rahotanni daga jihar Kaduna sun ce sama da ‘yan bindiga 500 ake sa ran za su tuba tare da ajiye makamansu, biyo bayan tattaunawa da fitaccen malamin addinin Musulunci Shiekh Ahmad Gumi a baya bayan nan.

Jaridar Desert Herald dake kan shafin internet a Najeriya ta ruwaito cewar ‘yan bindigar da ake sa ran za su tuba sune wadanda suka addabi babbar hanyar Zaria zuwa Giwa, da kuma karamar hukumar birnin Gwari.

Yayin taron wa’azin an baiwa jagororin ‘yan bindigar damar jawabi, inda bayanai suka nuna kusan dukkaninsu baki yazo daya wajen bayyana dalilan da suka tilasta musu daukar makamai, wadanda suka hada da cin zarafin da ake musu, kyara, kame su da jami’an tsaro ke yi ba bisa hakki ba tare da karbe musu kudade, sai kuma kisan gillar da wasu bata-garin jami’an tsaron ke musu.

A makwannin da suka gabata ne dai rahotanni suka ce Shiekh Ahmad Gumi yayi tattaki zuwa yankin Sabon Garin Yadi dake karamar hukumar Giwa dake jihar Kaduna, inda ya gabatar da wa’azi ga mazauna yankin, inda Fulani da dama ke zaune.Bayanai sun nuna cewar yunkurin Shaihin malamin na tunkarar warware matsalar ‘yan bindiga ta hanyar tattaunawa ya samu goyon bayan gwamnatin Najeriya da kuma hukumomin tsaron kasar, kamar yadda Jaridar Desert Herald ta ruwaito.

A gaggauce: Kwamishinan Tsaron Jihar Zamfara Da Harkokin Cikin Gida Ransa A Bace.

A gaggauce: Kwamishinan Tsaro Da Harkokin Cikin Gida Ransa A Bace.

Kwamishanan tsaro da harkokin cikin gida na jihar Zamfara Abubakar Justice Dauran ya bayyana matsayin mummunan labarin da ‘yan jaridar Sahara suka wallafa a wata kafar yada labarai ta yanar gizo da ke zargin cewa Gwamnatin jihar Zamfara ta sayo Hilux ga wasu ‘yan ta’adda da suka tuba a matsayin labarin da ke cike da karya da kage.


Kwamishinan ya ce a bayyane yake cewa a duk fadin Najeriya, Zamfara ita ce kadai jihar da ta sayi motoci sama da 200 na aiki kuma ta ba da gudummawa ga jami’an tsaro don kawai a sami saukin gudanar da ayyukansu.

Ya ce akwai rashin daɗi idan ‘yan jarida sun yi zargin cewa gwamnatin data sayi wannan adadin motocin ga hukumomin tsaro zata iya ba da gudummawar motocin ga ‘yan ta’adda, Ya ce Ma’aikatar sa tare da hadin gwiwar ta Shari’a ba shakka za su dauki matakin shari’a akan labaran na yanar gizo. muddin suka kasa yin abunda ya kamata na bayarda hakuri.

Rangadin Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar Zamfara A Masarautar Gusau.

Kwamishinan Ƴan Sanda CP Abutu Yaro fcd, ya ziyar ci karamar hukumar Gusau domin kara samar da hanyoyin zaman lafiya mai dorewa a Jihar Zamfara Kwata.

Mai Martaba Sarkin Katsinan Gusau, Da CP Abutu Yaro.

A kokarinsa na tabbatar da haɗin kai tsakanin masu ruwa da tsaki musamman Sarakunan Gargaji, Kwamishinan ƴan sanda CP Abutu Yaro fdc, da wakilin Kwamishinan Tsaro da Harkokin Cikin Gida na Jihar Zamfara, sun kai ziyara ta musamman a karamar hukumar mulkin Gusau domin samar da hanyoyin da za su kara samar da zaman lafiya mai ɗorewa a jihar Zamfara.

A lokacin Ziyarar, Kwamishinan ƴan sanda ya yi jawabi ga masarautar Gusau inda ya yi jinjina ga mai martaba Alh Ibrahim Bello Gusau, (Sarkin Gusau, Sarkin Gusau) na haɗin kai da masarautarsa take bayarwa ga hukumar ƴan sanda wajen ganin an samu zaman lafiya.Kwamishinan ya gabatar da wani babban kwamiti na musamman a Masarautar Gusau wanda zai dinga sauraron korafe-korafen bangaren fulani kai tsaye domin samar da zaman lafiya mai ɗorewa.

A yayin ziyarar Kwamishinan ƴan sanda ya yi wata ganawa da Mayan jami’an yan sanda a babban ofishin Area Command dake Gusau take ƴan sandan na musamman ko yan sandan al’umma na Jihar Zamfara, ya ja hankalinsu tare da yi masu bayanin irin aikin da aka bukaci suyi. Kwamishinan ya yi wata ganawa da manya da kananan jami’an Rundunar ‘yan sanda ta Mopol ta jihar Zamfara

Da yake nashi Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida, Hon Abubara Dauran, wanda Permsec, Alhaji Musa Liman Shinkafi ya ke wakilta, ya yi kira ga al’umma da su daina tsangwamar yan uwa fulani wadan da suka rungumi zaman lafiya domin samun dai-daito a shirin Zaman lafiya da Gwamnatin jihar Zamfara ke gudanarwa.

A nashi martanin, Mai Martaba Sarkin Katsinan Gusau ya yi farin ciki sosai da ziyarar ta re da jinjina a garesa duba da irin tsare-tsaren da ya zo da Su wadan da suke nuni da cewa da gaske ya ke yi, Basaraken ya nuna goyon bayansa ga Kwamishinan ƴan sanda don cimma nasarar shirin samar da zaman lafiya a Jihar Zamfara. Mai Martaba Sarkin Katsinan Gusau ya yi kira ga majalisar masarautarsa na su yi sarda sakwanni zuwa ga al’ummar da suke jagoranta na irin tsare-tsaren da kwamishinan ya zo da su.

Taron dai ya samu halartar Kantoman Karamar Hukumar Mulkin Guusau Hon Sanusi Sarki da Uwayen kasa da hakimmai da masu ruwa da tsaki a masarautar Gusau.

📮 Abdulsamad Kabiru Musa
16-01-2021

Adnan Oktar Mai Sinki-Sinkin Mata Har Guda Dubu, An Yanke Masa Hukuncin Shekaru Dubu A Gidan Kaso

Adnan Oktar Mai Sinki-Sinkin Mata Har Guda Dubu (1000) An Yanke Masa Hukuncin Shekaru Dubu A Gidan Kaso


Adnan Oktar kenan wanda wata kotu a ƙasar Turkiya ta yanke masa hukuncin shekaru dubu a gidan kaso, laifukan da aka same shi da su, lalata da manya da kananan yara, karin laifukan da kotu ta samu Oktar mai shekaru 64 da aikatawa sun hada da, damfara da kuma yunkurin satar bayanan sirri na rundunar sojin Turkiya da kuma ‘yan siyasa, tare da mallakar yan mata har dubu, abinda ya sanya kotun yanke masa hukuncin daurin shekaru dubu 1 da 75.

Kwamishinan Ƴan Sanda Na Jihar Zamfara Ya Yi Rangadi A Shinkafi Da Zurmi

KWAMISHINAN YAN SANDA CP ABUTU YARO fcd, YA ZIYAR CI KANANAN HUKUMOMIN SHINKAFI DA ZURMI DOMIN KARA SAMAR DA HANYOYIN ZAMAN LAFIYA MAI DOREWA A JIHAR ZAMFARA.

A lokacin da Cp Abutu Yaro ya bude sabon ofishin Area Command a Shinkafi



A kokarinsa na tabbatar da hadin kai tsakanin masu ruwa da tsaki musamman Sarakunan Gargaji, Kwamishinan ‘yan sanda CP Abutu Yaro fdc, da wakilin Kwamishinan Tsaro da Harkokin Cikin Gida, sun kai ziyara ta musamman a kananan hukumomin Shinkafi da Zurmi domin samar da hanyoyin da za su kara samar da zaman lafiya mai dorewa a jihar Zamfara.

Cp Abutu Yaro a Masarautar Zurmi



A lokacin Ziyarar, Kwamishinan ‘yan sanda ya yi jawabi ga masarautun biyu inda ya yi jinjina ga sarakunan na hadin kai da suke bayarwa ga hukumar ‘yan sanda wajen ganin an samu zaman lafiya. A yayin ziyarar Kwamishinan yan sanda ya gana da sabbin ‘yan sandan Unguwa na kananan hukumomin biyu. Ya kuma yi wani taron tattaunawa da shugabannin Fulani, inda ya nemi goyon baya da hadin kansu don ciyar da shirin zaman lafiya da ake yi a Jihar Zamfara, inda ya gabatar da wani babban kwamiti na musamman wanda zai dinga sauraron korafe-korafen bangaren fulani kai tsaye domin samar da zaman lafiya mai dorewa.

Cp Abutu Yaro a Masarautar Shinkafi



Bayan kammala wannan Kwamishinan ‘Yan Sandan ya bude wani sabon katafaren ofishin Area Command a karamar hukumar Shinkafi.

Cp Abutu Yaro bayan ya bude sabon ofishin Area Command a Shinkafi



Da yake nashi jawabi wakilin Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida, Permsec, Alhaji Musa Liman Shinkafi, ya yi kira ga al’umma da su daina tsangwamar yan uwa fulani wadan da suka rungumi zaman lafiya domin samun dai-daito a shirin Zaman lafiya da Gwamnatin jihar Zamfara ke gudanarwa.

A nasu jawabin Kantomomin kananan hukumomin biyu sun nuna farin cikinsu tare da kara tabbatar ma kwamishina goyon bayansu da aiki tukuru domin samun nasara da zaman lafiya mai dorewa.

A nasu martanin, Sarakunan Shinkafi da Zurmi, sun yi alkawarin ba da goyon baya ga Gwamnatin Jiha da Kwamishinan ’Yan sanda don cimma nasarar shirin samar da zaman lafiya a Jihar Zamfara.

📮 Abdulsamad Kabiru Musa
11-01-2021

An Kashe Ƴan Bindiga 50 Tare Da Kuɓutar Da Shanu 334 A Zamfara

Dakarun Sojojin Najeriya sun yi dauki ba daɗi da ƴan bindiga a Jihar Zamfara, inda suka kashe ƴan bindigar 50 a kauyen kurya cikin karamar hukumar Kaunara Namoda, sun samu nasarar kubutar da Shanun 334.

Hotunan shanun da aka kumutar

A wata sanarwa hedikwatar Tsaro ta Sojojin Najeriya ta ce ta yi nasarar kashe ‘yan fashi 50 a ƙauyen Kuriya da ke Ƙaramar Hukumar Kaura Namoda ta Jihar Zamfara.

Sanarwar da Shugaban Sashen Yaɗa Labarai, Manjo Janar John Enenche, ya fitar a yau Lahadi ta ce dakarunsu sun gwabza da miyagun ne tare da taimakon jiragen sama.

Ya ƙara da cewa soja huɗu sun ji raunuka yayin fafatawar, inda suka ƙwato dabbobi guda 334 da ‘yan bindigar suka sata.

Kwamishinan ‘Yan Sanda Na Jihar Zamfara Ya Yi Rangadi A Bakura DA Maru

KWAMISHINAN YAN SANDA CP ABUTU YARO fcd, YA ZIYAR CI KANANAN HUKUMOMIN MARU DA BAKURA, DOMIN KARA SAMAR DA HANYOYIN ZAMAN LAFIYA MAI DOREWA A JIHAR ZAMFARA.

Abutu Yaro Lokacin da yake zantawa da manema labarai

A kokarinsa na tabbatar da hadin kai tsakanin masu ruwa da tsaki musamman Sarakunan Gargaji, Kwamishinan ‘yan sanda CP Abutu Yaro fdc, da wakilin Kwamishinan Tsaro da Harkokin Cikin Gida, su6n kai ziyara ta musamman a kananan hukumomin Maru da Bakura, domin samar da hanyoyin da za su kara samar da zaman lafiya mai dorewa a jihar Zamfara.

Kwamishina tare da Mai Martaba Banagan Maru

A lokacin Ziyarar, Kwamishinan ‘yan sanda ya yi jawabi ga masarautun biyu inda ya yi jinjina ga sarakunan na hadin kai da suke bayarwa ga hukumar ‘yan sanda wajen ganin an samu zaman lafiya. A yayin ziyarar Kwamishinan yan sanda ya gana da sabbin ‘yan sandan Unguwa na kananan hukumomin biyu. Ya kuma yi wani taron tattaunawa da shugabannin Fulani, inda ya nemi goyon baya da hadin kansu don ciyar da shirin zaman lafiya da ake yi a Jihar Zamfara, inda ya gabatar da wani babban kwamiti na musamman wanda zai dinga sauraron korafe-korafen bangaren fulani kai tsaye domin samar da zaman lafiya mai dorewa.

Kwamishina a Masarautar Bakura

Da yake nashi jawabi wakilin Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida, Permsec, Alhaji Musa Liman Shinkafi ya yi kira ga al’umma da su daina tsangwamar yan uwa fulani wadan da suka rungumi zaman lafiya domin samun dai-daito a shirin Zaman lafiya da Gwamnatin jihar Zamfara ke gudanarwa.

A nasu martanin, Sarakunan Maru da Bukura, sun yi alkawarin ba da goyon baya ga Gwamnatin Jiha da Kwamishinan ’Yan sanda don cimma nasarar shirin samar da zaman lafiya a Jihar Zamfara.📮 Abdulsamad Kabiru Musa 09-01-2021

An Karbo Mutane Takwas A Hannun ‘Yan Bindiga Sanadiyar Sulhu A Jihar Zamfara

A kokarin Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamna Hon Dr Bello Matawalle na ganin a samu Zaman lafita a Jihar ta hanyar sulhu an karbo mutane takwas 8 daga hannun ‘Yan bindiga, Wadan da aka karbo sun hada da Maza 4 Mata 4, an hannunta wadan nan mutane ga Maigirma Uban Kasar Karal dake Masarautar Gusau, Comrade Jamilu Aliyu, (Zanna Gusau, Ahijon Karal).

Da yake hannunta wadan nan mutane zuwa ga Uban Kasa a madadin Maigirma Gwamna Bello Matawall, Hon Abubakar Dauran (Justice) ( Kwamishina Tsaro Da Harkokin Cikin Gida) ya yi godiya ga ALLAH da wannan nasara da a kasamu a sanadiyar shirin zaman lafiya ta hanyar sulhu da gwamnatin jihar Zamfara take yi.

A nasa jawabi maigirma Uban Kasar Karal ya yi godiya ga ALLAH da samun wannan nasara na kubuta da wadan nan mutane nan take ya bada kyautar karramawa ta leshi babba da yadi ga wadan nan bayin ALLAH da aka karbo ta hanyar Sulhu.

Taƙaitaccen tarihin tshon shugaban Masar Hosni Mubarak

Cikakken sunansa shine Muhammad Honsi El Sayed Mubarak. An haifi shugaba Hosni Mubarek ne a ranar 4 ga watan Mayun 1928 a garin Kafr- ElMesselha dake ƙasar Masar. 

FB_IMG_1582661667428

ILMI 

Bayan ya kammala karatun sakandare ya shiga makarantar horas da hafsoshin jiragen sama ,inda ya samu digiri akan kimiyyar sojojin ƙasa a shekarar 1949.

A ranar 2 ga watan Fabrairu shekarar 1949 Hosni Mubarak ya bar makarantar sojin ƙasa inda ya koma makarantar da sojojin mayaƙan sama , inda ya kuma zama hafsan sojin sama mai muƙamin Pilot Officer a ranar 13 ga watan Maris ta shekarar 1950 , tare da kuma samun wani digirin a kimiyyar mayaƙan sama.

MUƘAMAI

A matsayinsa na hafsan sojin sama Mubarak ya riƙe muƙamai daban-daban. Kafin a shekarar 1959 inda ya tafi makarantar koyar da mayaƙan sama dake birnin Moscow dake ƙasar Rasha, da Bishkek da yanzu ke ƙasar Kirgistan domin koyon dabarun yaƙin sojojin sama.

Jiragen da Mubarak ya kware wajen sarrafasu a wancan loƙacin sun haɗa da Tupolev Tu-16 .

Bayan komawarsa gida a shekarar 1964 ya zama kwamandan makarantar horas da mayaƙan sama na ƙasar Masar a sansanonin daban-daban dake faɗin ƙasar.

A shekarar 1967 Hosni Mubarak ya zama babban kwamandan dakarun sojojin sama na ƙasar Masar , kafin kuma daga bisani ya zama babban hafsan haɗin gwiwar sojin ƙasar baki ɗaya kuma mataimakin ministan tsaro. An yiwa Hosni Mubarek ƙarin girma zuwa Air Marshal bisa gudunmawar daya taka a loƙacin yaƙin Yom Kippur.

SHUGABANCI

Bayan kisan gillar da masu kishin addini suka yiwa shugaban Masar na wancan loƙacin Anwar Sadat a shekarar 1981 , Hosni Mubarak ya zama shugaban ƙasar Masar kuma jagoran jam’iyyar National Democratic Party.

Hosni Mubarak shine shugaban ƙasar Masar mafi daɗewa a gadon mulki wanda ya kwashe shekaru 30 , bayan Muhammad Ali Pasha wanda ya jagoranci ƙasar shekaru 43 daga shekarar 1805 zuwaɓ1848.

Hosni Mubarak yabar kan karagar mulkin ƙasar a shekarar 2011 bayan kwanaki 18 da zanga-zangar ƙin gwamnatinsa

IYALAI

Hosni Mubarek yana da mace ɗaya mai suna Suzanne Mubarak da ƴaƴa biyu maza : Alaa da Gamal Mubarak.

RASUWA

Hosni Mubarak ya rasu a yau 25/2/2020 yana da shekaru 91 a duniya

Shin kunsan mutumin da ya fi kowa samun lambar yabo a Najeriya 🇳🇬

Dr. Dora Akunyili wacce aka haifeta a ranar 14 July 1954 a garin Makurdi na jihar Benue sannan ta mutu a watan june 2014 a ƙasar India a sakamakon cutar cancer ita ce tafi kowa samun lambar yabo a Najeriya .

FB_IMG_1582492333422

Dr. Dora Akunyili a loƙacin tana raye ta samu kyautar lambar yabo ko karramawa guda 820. Bayan ta rasu da shekaru biyu mijinta ya ƙara binciko waɗansu lambobin yabon guda 110 a cikin akwatinta ,adadin lambar yabonta suka koma guda 110 kenan.

Ita dai Dr. Dora ta riƙe muƙamin Director-General na hukumar NAFDAC a shekarar 2001

Sannan a shekarar 2008 ta riƙe muƙamin ministan sadarwa.

Z-SIP: Zamfara Disburses ₦56 Million For Youth Empowerment

Zamfara state government said it disbursed more than ₦56 million to 5,600 beneficiaries its Social Intervention Programme (Z-SIP) across the state in January.

FB_IMG_1582389281368

The coordinator of the programme, Alhaji Abdulhameed Mamanu, said this at a conference in Gusau.

News Agency of Nigeria (NAN) reports that Z-SIP is one of the N6 billion empowerment schemes introduced by present administration in the state by Gov. Bello Matawalle.

Mamanu said that the beneficiaries comprised unemployed youths and women were drowned from the 14 local government areas of the state.

“You know Matawalle introduced Z-SIP to reduce unemployment and poverty among citizens of the state.

“Each of the 56,000 beneficiaries received N10,000 last month as monthly stipend from the state government as last ” he said.

According to him, the gesture is aimed at supporting the unemployed youths and women in the state to participate in to small and medium scale businesses.

In his remark, the Secretary of the Programme, Mubarak Magaji, said as the gesture would be continue every month, the state government would introduced skill acquisition programmes to train the beneficiaries various small scale trades.

Magaji noted that the aim of the programme was to ensure that youths in the state become self-reliant in future.

He said the due process was followed as directed by Gov. Matawalle in both the selection of the beneficiaries and payment.

An soke kuri’un zaben da aka yi akan kyakkyawar budurwa Sai an yi zagaye na biyu

Sai an yi zagaye na biyu: Kwamitin dattijai ya soke zaben da aka yi a kan kyakkyawar budurwa, khadija, a Bauchi.

FB_IMG_1582036785591

Kwamitin dattijan Giade ya soke nasarar Yunusa a matsayin masoyin Khadija da ya yi nasarar lashe zaben auren khadija.

Hukuncin da aka yanke a ranar Asabar 15 ga watan Fabrairu, 2020 wajen karfe 10:15㏂ na safe ya soke nasarar Yunusa ne tare da bada umarnin a yi sabon zabe cikin kwanaki bakwai

Za a koma zaman majalisar Jahar Zamfara a makarantar firamare

Majalisar Jahar Zamfara za ta koma wata makarantar firamare inda za ta dinga aiwatar da zaman majalisar da sauran harkokinta.

fb_img_1582279616185-18794786597287450393.jpg

Hakan ya biyo bayan fara gyaran zauren majalisar da za a yi. 

Gwamna Dr Bello Muhammad Matawalle ya bada kwangilar gyaran ginin zauren majalisar.

Wannan ya biyo bukatar da Faruku Dosara, ahugaban masu rinjaye na majalisar ya mika.

“Ina so in jawo hankalin abokan aikina na bukatar mu koma wani waje daban sakamakon sakamakon gyaran zauren majalisa da ake yi, ” in ji Dosara.

Za a koma zaman majalisar Jahar Zamfara a makarantar firamare

Majalisar Jahar Zamfara za ta koma wata makarantar firamare inda za ta dinga aiwatar da zaman majalisar da sauran harkokinta.

Hakan ya biyo bayan fara gyaran zauren majalisar da za a yi.

Gwamna Dr Bello Muhammad Matawalle ya bada kwangilar gyaran ginin zauren majalisar.

Wannan ya biyo bukatar da Faruku Dosara, ahugaban masu rinjaye na majalisar ya mika.

“Ina so in jawo hankalin abokan aikina na bukatar mu koma wani waje daban sakamakon sakamakon gyaran zauren majalisa da ake yi, ” in ji Dosara.

Buhari approves ₦7bn to support music, film, others

The minister of Finance, Budget and National Planning, Zainab Ahmed says the Federal Government through Bank of Industry, BoI, has approved facility of about seven billion naira under its creative industry group.

Mrs Ahmed said this at the Greeners Business-to-Business Annual National Economic Dialogue 2020 held in Abuja on Saturday.

The economic dialogue has a theme “Positioning Nigeria’s Creative Industry as Growth Engine of Africa Continental Trade Agreement (AFCTA)”.

Represented by her Special Adviser on Information and Communication Technology (ICT), Armstrong Takang, the minister said the fund was approved to creative group of 35 firms in content production, content distribution, production equipment, digital transmission equipment among others.

Mrs Ahmed said in order to continue to build capacities among Nigerian youths, the N-Power Creative programme was created to train and develop 5,000 young creative talents.

According to her, the strategy is to put the creative industry on the global radar as exporters of world-class services and content.

She disclosed that the beneficiaries were trained and certified in Animation, Graphic Design, Post-production and Script Writing.

She added that all beneficiaries received computing devices that enabled them to master their skills during and after the training.

Speaking on AFCTA, the minister said the major areas which Nigeria had comparative advantage in the creative economy were Music, Film, Information Technology Industries and Fashion.

She stated that in 2016, the film industry sector contributed N239 billion of Nigeria’s Gross Domestic Product (GDP), Nigeria’s music industry grew by 9 per cent in 2016 to reach a value of 39 million dollars.

Mrs Ahmed noted that the music industry was set to grow by 13.4 per cent by 2021, with an estimated worth of about 73 million dollars adding that the gaming industry in Nigeria was also growing.

“The gaming industry is benefitting from a widening customer base, mostly the large and youthful population. UNICON values Nigeria’s video game industry at 150 million dollars.

“It also estimates mobile gaming to surpass 147 million dollars by 2020”.

In his remarks, the convener of the dialogue, Mustapha Popoola said this year programme was the fifth economic dialogue which aimed at mentoring people to develop their businesses.

Mr Popoola said that a lot of Nigerians mainly youths had registered under the platform.

He disclosed that the business to business which was a hub was being taken to creative hub and would be expanded to major cities of the country.

He stated that plan had been concluded to open centres in Lagos and Kano with a view to help develop people with business ideas across the country.

Gwamnatin Zamfara za ta samar da Asibitoci 147

Gwamnan jihar Zamfara Hon Dr. Bello Mohammed MON (Matawallen Maradun) ya bayyana cewa, gwamnatin sa ta kammala shirin samar da asibitoci 147 a fadin Jihar don inganta harkokin kiwon lafiya musamman ga mazauna yankunan karkarar a jihar.

Bayanin haka na kunshe ne a takardar manema Labarai da mai ba Gwamnan shawara na musamman a kan harkokin watsa labarai Alhaji Yusuf Idris ya sanya wa hannu aka kuma raba wa ‘yan jaridar a Gusau. Sanarwar ta kuma cigaba da bayyana cewa, Gwamnan ya yi bayanin haka ne yayin da yake karbar Kasiloli 5 daga karamar Hukumar Gusau da suka sauya sheka daga jamiyyar APC zuwa jamiyyar PDP a gidansa dake garin Gusau. Gwamna Matawalle ya ce, a halin yanzu an kammala dukkan shirye shirye na fara ginin asibitocin guda 147 don bunkasa shirin gwamnati na samar da kiwon lafiya a yankunan karkara.

Ya kuma kara da cewa, asibitocin za su sami katfin karba tare da kwantar da marasa lafiya masu fama da kananan cututtuka, hakan kuma zai rage wahalar da suke fuskanta na neman magani a manyan asibitocin birane.

Matawalle ya kuma bayyana cewa Gwamnatinsa a shirye take na ganin ta samar wa da alumma jihar cibiyoyin kiwon lafiya masu inganci a dukkan mataki. Gwamna ya kuma bayyana cewa Gwamnatinsa sa za ta samar da cigaba a dukkan mazabu 147 dake fadin jihar. Daga nan ya bukaci kansilolin da su cigaba da ba gwamnati shawarwari masu mahimmanci don bunkasa jihar.

Ya kuma nuna jin dadinsa a bisa shawarar kansilolin na shigowa jamiyyarsa na PDP daga jamiyyar adawa ta APC , ya kuma yi musilu alkawarin tafiya tare da su ba tare da nuna banbanci ba. Kansilolin da suka sauya shekan sun hada da Hon. Ibrahim Kogo na mazabar Wonaka, Hon.Yahaya Aliyu na Madawaki, Hon. Shehu Isah Wanda aka fi sani da (Shehu Leda) na mazabar Sabon Gari, Hon. Abdulhamid Sani na mazabar Ruwan Bore da kuma Hon.Shamsu Umar na mazabar Rijiya Ward.

Zamfara first Female commissioner dead at 78

The death has accrued of Zamfara state first female commissioner, Hajiya Hajara Tambaya Audu.


Late Hajiya Tambaya who is also the first registered Midwifery in Sokoto, Kebbi and Zamfara States died at the age of Seventy Eight.

She died at Yariman Bakura Specialist Hospital Gusau following a protracted illness, leaving behind her Husband Alhaji BM Audu, Four Children and Ten grand children.

Among her children are Saudatu BM Audu Secretary Zamfara Pension Board, Muhammad Lawal Audu of Petroleum equalization Fund and Amina BM Audu of Federal University Gusau.

Her remain was laid to rest at Tudun Wada Cemetery after a funeral prayer led by Liman Halilu Anka in accordance with the Islamic rite.

The funeral prayer was attended by Emir of tsafe Muhammad Bawa, Zamfara State Head of Service Kabiru Balarabe, permanent Secretaries, Haruna Salau, Ahmad Sale and Kabiru Gayari, former commissioners among many dignitaries Until her death, Haj. Hajara Tamabaya was DG Women Affairs Sokoto State and a retired Metron.

Late Tambaya Audu was the first Commissioner Ministry of Women Affairs Zamfara State.

Gwamnan Ondo ya bukaci Buhari ya samar da dokar halasta tabar wiwi

Gwamanan Jahar Ondo, Rotimi Akeredolu ya yi kira ga gwamnatin tarayya a karkashim shugaban kasa Muhammad Buhari da ta kirkiro dokokin da za su halasta ta’ammali da tabar wiwi a Najeriya.

Gwamna Rotimi ya bayyana haka ne yayin ziyara da ya kai fadar gwamnatin Najeriya, Aso Rock Villa a ranar Talata 4 ga watan Feburairu 2020, inda ya yi ganawar sirri da shugaban kasa Buhari a ofiahinsa, inda ya ce “Jaharsa za ta zuba hannun jari don had a magungunan kwayoyi daga tabar wiwin.

Marayu 658 za su samu tallafin ₦Miliyan 164 a Zamfara

Mai Daraja Gwamnan jahar Zamfara Hon Dr Bello Muhammad Matawallen Maradun ya kaddamar da shirin baiwa marayu dari shida da hamsin da Takwas (658).


Tallafin Wanda wata kungiya Mai mazauni a kasar saudiya Mai suna International Relief Organization. Mai ofishi a jahar Kaduna a nan Nigeria.

Wanda tallafi dai an yi Rigistar wadanda na amfana da shi tun lokacin mulkin Tsohon Gwamnan jahar Mamuda Aliyu Shinkafi, Wanda aka zakulo wadanda su ka amfana daga kananan hukumomin jahar 9 kuma kowane daga cikin marayun ya amfana da naira dubu Dari biyu da hamsin (250)

Da ya ke jawabi jakadan wannan kungiyar a Najeriya Sheikh Dr. Abdullahi Bn Salim, ya nuna farin cikinsa da akan irin kyakkyawan tarba da ya samu daga gwamnatin jahar tare da yabawa Gwamna akan yadda ya sadaukar da Rabin albashinsa ga marayun jahar Zamfara, Wanda ya haifar da kyautata rayuwar marayun jahar. Haka Zalika ya bayyana cewa wannan rukunin A ne na wannan aikin. Sauran rukunnan na tafe. Kuma wadannan makuddan kudade masu hannu da shuni ne, daga kasar saudiya ke bayar da tallafinsu, ga marayu a kasashe masu tasowa.

Da yake jawabi Mai Daraja Gwamnan jahar Zamfara, ya bayyana matukar godiyarsa ga wannan kungiyar, tare alkawarin ba su goyon baya dari-bisa-Dari dari, ta hanyar bayar da gudunmawar gwamnatin jahar Zamfara, haka Zalika ya Kira ga kungiyar, ta shigo jahar Zamfara wajen tallafawa masu Dan karamin karfi akan matsalar rashe-rashen rayukka da dukiyoyin da ya Faru a jahar Zamfara. Ta hanyar Gina masallatai, makarantanni tare da gina garuruwan da su ka zama turbaya.

Taron dai ya samu halartar Mai Martaba Sarkin Katsinan Gusau. Alh. Ibrahim Bello Gusau, Kakakin majalissar dokokin jahar Zamfara Rt Hon. Nasiru Mu’azu Magarya, Sakataren gwamnatin jahar Zamfara, Hon. Bala Bello Maru, Shugaban Ma’aikatan jahar Zamfara Alh. Kabiru Balarabe, Kwamishinoni da Manyan masu ba Gwamna Shawara da su marayun da kuma Sauran muhimman Jama’a.

Ofishin Jekadancin China 🇨🇳 ya dakatar da ba Yan Najeriya biza.

Zhou Pingjin Jekadan kasar China a Najeriya, ya ce ” Ofishin Jekadancin kasar ta dakatar da ba ‘yan Najeriya biza.

“Ya ce hakan yana daga cikin kokarin da ake na magance cutar coronavirus da ya bullo a kasar Asiya”.

Sama da mutane dari ukku ne suka mutu sanadin mummunar annobar a China, yayin da kungiyar lafiya ta Duniya ta kaddamar da shi a matsayin matsalar Duniya kasa da mako guda bayan gwamnatin kasar Amuruka ta sanya haramcin bayar da biza ga ‘yan Najeriya da wasu kasashen Afrika.

Gina Filin Jirgi Da Sabon Gidan Gwamnati A Zamfara Babu Fashi – Matawalle

Gwamnan jihar Zamfara, Hon. Bello Muhammad Matawalen Maradun, ya jaddada cewa, gina sabon gidan gwamnati da filin jirgin sama a Zamfara ba gudu babu ja da baya ko nawa za a kashe, domin, a cewarsa, alheri ne ga al’umma.

Gwamna Matawallen Maradun ya bayyana haka ne a gidan gwamnatin jihar lokacin da ya ke amsa tambayoyin manema labarai a Gusau, babban birnin jihar Zamfara. Gwamnan ya kara da cewa, Jihar Zamfara na da bukatar sabon gidan gwamnati da isassun ofisoshi da masaukin baki da masaukin Shugaban Kasa, domin rashin tanadin wadannan abubuwa na jawo wa jihar nakasu.

Ya ce, “abin kunya ne idan mun yi manyan baki mu kai su otel. Don haka ko nawa za mu kashe wajen samar da gidan gwamnati, za mu kashe. Duk masu korafe-korafe a kafafen sadarwa, su cigaba; kada su fasa, mu ma ba za mu fasa ba.” Gwamnan ya kuma tabbatar da cewa, aiki zai yi da kudin al’umma, don amfanar al’umma, ba zai bari wasu su sace kudin jama’a ba.

Kuma ya kalubalanci masu cewa, za a kashe Naira biliyan shida wajen gina gidan gwamnati, don a gwamnatin baya ta gina titin By Pass ta Talata Mafara kilomita tara a kan Naira biyan 11, duk da ba shi ne matsalar al’ummar karamar hukumar ba, “amma mutane ba su yi tsegumi ba, sai mu da za mu gina gidan gwamnati,” in ji shi. Da ya koma kan batun gina filin Jirgin Sama, Gwamnan Matawallen Maradun ya bayyana cewa, “duk masu son zuwa Zamfara, don zuba hannun jari su na tambayarmu cewa, daga Abuja zuwa Zamfara awa nawa ne a jirgin sama? Sai mu yi shiru.

Wannan ya tabbatar da cewa, lallai cigaban da mu ke son kawowa ba zai yiwu ba sai da filin jirgin sama. “Don haka ne ya zamo dole mu samar da shi a wannan jihar tamu, kuma a nan Arewa kusan mu ne kadai wadanda ba su da filing jirgin sama.”

A kalaman bakinsa, “cece-kuce da rubuce rubuce ba zai hana mu yin ayyukan cigaban al’ummar jihar Zamfara ba.”

Gwamnatin Sokoto Ta cika wa Ma’aikata Alkawarin Mafi Karancin Albashi ₦30,000

Gwamnatin Sokoto Taciwa Ma’aikata Alkawarin Mafi Karancin Albashi
Rahotannin damuke samu daga wakilanamu dake jihar Sakkwato yanzun’nan nacewa Ma’aikatan jihar sun soma samun Alert na Albashin watan Junairu.


Wakilinmu yace yaci karo da kananan ma’aikata masu karamin Albashi abakin na’urar cirar kudi, kuma sun tabbata masa cewa Sunga Alert na Naira ₦30,000 Sabanin baya da wasun su keganin Naira ₦18,000 wasu ₦20,000 .

Idan ba’a manta ba Gwamnan Jahar Rt. Hon. Aminu Waziri Tambuwal A cikin Bayanansa ya ba da Umarnin cewa Atabbata Anbiya mafi karancin Albashi a wannan watan na Junairu shekarar 2020

Mahaifin matashin da baturiya ta biyo Kano zai kai maganar gaban jami’an tsaro na ‘SSS’

Mahaifin matashin da baturiya ta biyo unguwar Panshekara dake jihar Kano, Malam Isa Sulaiman, yace zai kai maganar gaba jami’an tsaro na farin kaya wato State Security Service.

Matashin ya hadu da masoyiyar tasa ne, Janine Sanchez a dandalin sada zumunta na Instagram a bara inda har magana tayi karfi mahaifiyar matashin ta amince ya auri baturiya Janine Sanchez.

Rahoton Dabo FM ya bayyana cewa mahaifin matashin wanda tsohon dan sanda ne yace ya amince da auren amma fa sai an cika wasu sharuda guda 4!.

A safiyar Asabar Malam Isa ya bayyana cewa “Tilas sai hukumomi sun bada umarnin yin hakan ba matsala bane, a matsayi na na tsohon jami’in tsaro ni nasan abinda nake fada, saboda hakan ma ranar litinin zan je naga shugaban jami’an tsaro na farin kaya.

”Sharadi na 2 shine lallai a bar matashin ya karasa karatun sa idan sunje kasar Amurka.

Sharadi na 3 shine Tilas ya zauna cikin addinin musulinci, Malam Isa ya kara da cewa “Duk da ita ma ta amince da hakan, watakil ita ma ta musulinta.

”Na karshe shine dole Baturiya Janine Sanchez ta kawo rubutacciyar yarda daga iyaye ko waliyyinta saboda musulinci bai yarda mace ta aurar da kanta ba.

Nan dai da sati kadan Janine Sanchez zata koma California dake kasar Amurka domin shirye shiryen dowowa bikin ta da masoyinta dan unguwar Panshekara a watan Maris. Kamar yadda KanoFocus ta fitar.

Yar Amuruka ta yo tattaki daga California zuwa Kano wajen saurayinta

A yanzu haka Mahaifiyar matashi mai suna Suleman ta amince Dan ta mai shejaru 23 ya bi Masoyiyarsa Mai shekaru 45 wacce tsuntsun soyayya ya dauko ta daga Amurka domin haduwa da masoyi ta da suka hadu a Instagram.


Baturiyar Birnin Carlifonia tazo daga Amurka har Garin Panshekara domin tabbatar da soyayyar ta ga matashi Suleman wanda suka Dade suna tsinkar fure online.

Yanzu Haka da zarar an kammala shirye shirye zata saka masoyin ta a gaba su wuce Amurka.

Fatima Suleman mahaifiyar matashin kuwa tace Bata da suka Dan haka ta bayar da greenlight ga masoyan.

Shima ango Suleman yace dama burinsa shine ya haifi ‘ya’ ya ruwa biyu barbarar yanyawa(half cast) gashi kuma ya tsinci dami a Kaala.

Ya kuma alkawarin zai dinga kawo ziyara Ana gaisawa.

Yobe Governor Approves Payment Of ₦30,000 Minimum Wage

The Yobe State Governor, Mai Mala Buni, has approved the payment of N30,000 minimum wage to civil servants in the state.

He announced this at an event held on Thursday at the Government House in Damaturu, the state capital.

Governor Buni noted that the state government would commence the payment of the new minimum wage to the workers in January 2020.

“We are determined to revitalise the civil service through good remunerations and emoluments for better results.

“As I am talking to you, we are ready to pay N30,000 minimum wage effective from January 2020,” he said.

The governor spoke at the swearing-in of the Secretary to the State Government (SSG), Baba Mallam Wali, and seven permanent secretaries.

Governor Buni had on Monday set up an 11-man committee to work out modalities to ensure that the new minimum wage was paid to workers.

At Thursday’s event, he also received the report of the committees on agriculture and education inaugurated to revitalise the sectors.

Wani Limami ya auri namiji a bisa rashin sani

An dakatar da wani limami a Uganda, wanda ya auri namijin da a tunaninsa mace ce, kamar yadda jaridar Daily Monitor ta rawaito.

Sheikh Mohammed Mutumba ya kadu da ya gano cewa matarsa Swabullah Nabukeera namiji ne mai suna Richard Tumushabe tsawon mako biyu da auren, a cewar jaridar.

Lamarin dai ya faru ne bayan da ‘yan sanda suka kame Tumushabe bisa zarginsa da satar akwatin talabijin da wasu kayan sawa daga makwabcin gidan da yake aure.

A cewar Misis Mugera: “Kamar yadda ‘yan sanda suka saba, ‘yar sanda ce ta caje wadda ake zargin kafin kai ta dakin tsare wadanda ake zargi da aikata laifi.

Sai dai ga mamakin ‘yar sandar, wadda ake zargin badda kama ta yi ta yi shigar mata.”

Sheikh Mutumba – limami a wani masallaci da ke kauyen Kyampisi, mai nisan kilomita 100, arewa maso yammacin birnin Kampala – bai taba saduwa da amaryar tasa ba saboda ta ce tana al’ada, in ji rahoton da jaridar ta wallafa.

An rawaito Misis Mugera da cewa “Mun riga mun tuhume shi da shigar mata da sata da kuma zamba.”

Jaridar Daily Monitor ta ce Sheikh Abdul Noor Kakande, alkalin kotun Musulunci ya ce lamarin abin takaici ne kuma shi ma limamin, ana bincike a kansa.

Jaridar ta kuma rawaito Sheikh Isa Busuulwa, babban limanin masallacin da Sheikh Mutumba ke wa’azi na cewa an dakatar da shi domin kare martabar addinin Musulunci.

Daily Monitor ta bayyana cewa rabon Sheikh Mutumba da gida tun kwanaki hudu da suka gabata.

Wata majiya da ba a bayyana sunanta ba ta ce “ya dimauta da lamarin kuma yana bukatar a ba shi shawara”.

Kotun koli ta dage zaman yanke hukuncin zaben Gwamnonin Sokoto,Kano,Imo,Plateau Bauchi da Benue

A labarin duminsa ya bayyana cewa cinkoson jama’a sosai da kuma surutunsu ya sanya kotun Kolin Nijeriya ta dage zaman da ta fara yau na yanke hukuncin shari’ar zaben wasu gwamnonin Nijeriya da ta fara yi a yau.

Alkalin-Alkalan Nijeriya Mai Shari’a Ibrahim Tanko dake jagorantar masu shari’a 7 ne ya bayyana dage zaman a zauren kotun Kolin.

Ya kuma bayyana wa masu kara da wadanda ake kara kada kowannensu ya wuce lauyoyi biyar, da kuma wakilan jamiyya kadai a zama na gaba

Za a iya tuna cewa da a yau ne kotun ke yanke hukuncin shari’ar zaben gwamnan jihar Kano, da Sokoto, da Plateau da Imo da Bauchi da da Benue .

Za a cigaba da zaman zuwa gobe talata

An zuma yan sanda a Sokoto saboda shari’ar gwamna da kotun Koli za ta yanke hukunci gobe

Rundunar yan sandan Nijeriya reshen jihar Sokoto ta bayyana cewa a yanzun haka ta barbaza jami’aat a kalla guda 1000 a cikin gari da kewayen jihar, bisa tabbatar da kyakkyawan tsaro bayan Kotun Koli ta yi hukuncin karshe kan wanda ya lashe zaben gwamnan jihar da aka yi a 2019.


Dan takarar jam’iyyar APC Ahmed Aliyu ne ya shigar da zababben gwamnan jihar Tambuwal na jamiyyar PDP a kotun yana kalubalntar nasarar da ya samu.

A gobe Litinin ne dai ake sa ran babbar kotun Kolin Nijeriya za ta yi hukunci na karshe a kan halastatcan gwamnan na jihar Sokoton

Kamar tatsuniya:Wani Pastor ya kashe shedan mutus har la ila.

Pastor Mboro dake kasar South Africa ya bayyana cewa ya ziyarci Jahannama har ya samu nasarar farfasawa Shedan baki, wai yana shiga Jahannama sai ya hango wasu manya manyan kasar South Africa da sukayi mulki kuma sukayi rayuwa mai tsada anan duniya dukkansu a cikin Jahannama suna karbar gashi.

Labarin da jaridar Zambianobserver ta ruwaito.


Wai da shedan ya hangoshi ya shigo Jahannama ssi ya turo wasu dakaru da niyyar su fitar dashi Pastor daga cikin wutar, amma nan da nan sai ya alkafira ya dinga suburbudarsu har sai daya kashesu gaba daya, sannan ya karasa inda shedan yake, nan ma dai ya dinga makashi da kasa har sai daya kasheshi….

Pastor Mboro yace yanzu kowq dake kasar South Africa ya kwantar da hankalinsa, domin dai ya kashe Shedan, yanzu babu sauran jin tsoron aikata laifi, tunda shedan mai sanyawa a aikata laifi ya mutu…..

Yanzu dai an hango mabiya Pastor cikin murna da annushuwa tun bayan daya sanar dasu cewa ya kashe shedan….

Sai a shiga wannan link da jaridar Zambianobserver ta ruwaitao

Pastor Mboro allegedly visits hell, battled and killed satan

A Najeriya za’a fara samun wutar lantarki ta tsawon awa 18 kullum a kwanan nan

Ministan hasken lantarki, Injiniya Sale Mamman ya ce, akwai yiwuwar ‘yan Nijeriya za su fara samun hasken lantarki na tsawon awanni 18 a kullum da zaran hukumar samar da hasken lantarkin da rarraba shi ta samu megawatt 7,000 na hasken lantarkin.

Ministan ya bayar da tabbacin ana samun ci gaba matuka a sashen na samar da hasken lantarki. “Ta fuskacin gwamnati, muna kokari matuka wajen inganta lamarin, don haka nake cewa ya zuwa karshen wannan shekarar za mu sami akalla megawatt 7,000. “Daga kuwa lokacin da muka sami hakan, akwai yiwuwar mu rika samun hasken lantarkin na tsawon awanni 18 a kullum, domin a lokacin muna da megawatt 11,000, don haka kowa zai samu isasshen hasken lantarki kuma wadatacce,” in ji Injiniya Mamman Sale, da yake kara bayar da tabbacin hakan.

A kan shirin yin karin kudin hasken lantarkin, Ministan cewa ya yi kamfanonin rarraba hasken lantarkin da kuma hukumar kula da hasken lantarkin ta kasa sun kulla wata yarjejeniya a lokacin siyar da kamfanin. “Yanzun wannan maganar ba a hannun gwamnati ne take ba, saboda kashi 60 yana hannun ‘yan kasuwa ne, sai dai muna sa ido ne kawai. Mu dai namu shi ne mu tabbatar da komai yana tafiya daidai kamar na sauran kasashe.

Muna kuma gayyatar masu zuba jari da su zo, in kuma ba mu yi hakan ba (karin kudin lantarkin), sam ba za su zo ba, amma dai ina da tabbacin ba za mu yi abin da ya wuce ka’ida ba. Ministan ya ce, batun ingantawa da fadada sashen zai baiwa kamfanonin rarraba hasken lantarkin damar dogaro da kansu. “A shekarar 2018, gwamnatin tarayya ta bayar da naira bilyan 700 domin cike gibin da ke a tsakanin kamfanin samar da hasken lantarkin da kuma kamfanonin rarraba hasken lantarkin, domin ya zama tilas ga kamfanin samar da hasken lantarkin ya rika biyan kudin Gas.

Hakan kuma ba abu ne da za a iya ci gaba da shi ba, a shekarar da ta wucen mun karbi naira bilyan 600 domin cike gibin,” in ji Ministan. Mamman ya ce aikin dubawa da tantancewa na tashar samar da hasken lantarki ta Mambila, mai karfin megawatt 3050 za a kammala shi ne a nan da watanni biyu, inda kuma biyan kudaden fansa ga mutanan da abin ya shafa zai biyo baya da zaran an kammala din.

An cimma yarjejeniyar tsagiata bude wuta a Libiya

Gwamnatin hadin kan kasa a Libiya ta cimma yarjejeniyar tsagaita bude wuta da dakarun sojin Janar Khalifa Haftar da ke kan bakansu na kwace iko da babbab birnin kasar.

Bangarorin biyu da suka dau lokaci suna gwabza fada kan iko da Tripoli sun cimma matsaya na dakatar da fada bayan da wata yarjejeniya da kasashen Turkiyya da Rasha suka shiga tsakani.

Sai dai Janar Haftar ya ja kunnen bangaren gwamnatin da ke samun goyon abyan Majalisar Dinkin Duniya za su su fuskanci martani mai tsanani idan suka yi karambanin sake tada rikici.

‘Yan Ofereshin Hadarin Daji, sun kashe sama da yan ta’adda 100, a dajin Zamfara da Katsina

Akalla an kashe yan ta’adda su 100, masu fashi da makami da kuma garku da mutane a yankin jihar Zamfara da kuma makwabciyarta jihar, Katsina.


Rundunar hada ka ta Ofereshin Hadarin Daji ta bayyana wannan nasarar da ta samu daga watan Disamban 2019 da ya gabata zuwa Janairun 2020 din da muke ciki.

Mukaddashin mai magana da yawun rundunar hada kan Ayobami Oni-Orisan, shi ye ya bayyana haka a lokacin da suka kira taron manema labarai yau Asabar a birnin Gusau.

Ya kara da cewa daga cikin jami’an tsaron dake cikin Ofereshin Hadarin Dajin akwai, sojojin kasa, da sojojin sama, da na ruwa, da kuma jami’an yan sandan Nijeriya da DSS da sauran wasu jami’an tsaron da aka hadu aka sami wannan gagarumar nasarar.

Mai magana da yawun rundunar hada-kan, ya kuma ce sun yi nasarar ceto mutum goma da aka yi garkuwa da su, sannan sun kwato sama da shanu 600, da tumakai 300, da barayin suka sace, gami da kwato muggan makamai a hannun yan bindigar.

JAMB suspends use of NIN for 2020 exams

The Joint Admissions and Matriculation Board (JAMB) has suspended the use of the National Identification Number for registration for the 2020 Unified Tertiary Matriculation Examination UTME.


The registrar of JAMB, Ishaq Oloyede, who stated this while briefing journalists in Abuja on Saturday, said the move was to provide more time for candidates to get their national identification numbers.

He said the suspension was also to address the technical challenges experienced at some centres.

He asked candidates to disregard the use of NIN for the 2020 registration and strictly comply with other procedures for the registration. He however said that JAMB will consider the use of NIMC for 2021 exams.

The board last year said from 2020, candidates will register for its examinations with their national ID number to solve the challenges of multiple registration.

Buhari ya dauki matakin gaggawa bayan Gov, Zulum ya kwana cikin yan gudun hijira

Shugaba Muhammadu Buhari ya bayar da kwangilar gina gidaje 10,000 a jihar Borno a cikin yunkurin da gwamnatin tarayya ke yi na farfado da jihar bayan barnar da ta’addancin Boko Haram ya yi.


Gwamnan jihar Borno, Babagana Umaru Zulum ne ya bayyana hakan a ranar Juma’a 10 ga watan Janairu a shafinsa na Twitter.

Shugaban kasar ya yi wannan umurnin ne bayan Zulum ya ziyarci sansanin ‘yan gudun hijira a ranar Alhamis, 9 ga watan Janairu inda ya kwana a can yana taimakawa wurin rabon kayan tallafi ga kimanin iyalai 1675.

Gwamnan ya kuma yi rabon barguna da daduma ga ‘yan yi wa kasa hidima a jihar don taimaka musu magance sanyi a wannan yanayin na hunturu.

Ya kuma tabbatarwa ‘yan gudun hijirar cewa yana nan kan bakansa na kokarin ganin an mayar da su garuruwansu idan an gama gine-gine.

Kazalika, Zulum ya yi wa ‘yan gudun hijiran alkawarin cewa gwamnatin tarayya na iya kokarin ta don ganin ta kawoi karshen ta’addanci a jihar da sauran sassan kasar.

Gwamnan jihar na Borno ya kuma yabawa rundunar sojojin Najeriya kan matakin da ta dauka na gudanar da bincike kan zargin karbar kudade a hannun matafiya da ake ce sojoji na yi.

Majiyarmu ga Legit. ng ta gano cewa Zulum ya yi wannan jawabin ne a daren Litinin 6 ga watan Janairu bayan mai kula da fanin yada labarai na soji, Aminu Iliyasu ya fitar da sanarwa.

Gov, Aminu Tambuwal Sokoto ya aminta da fara biyan ₦30k mafi karancin albashi

Gwamna Tambuwal Yace watanni baya ya dau alkawalin biyan Sabon mafi karancin albashi na Naira dubu 30 kuma gashi lokacin yayi na cika alkawalin. Don haka zaa soma biyan a wannna Watan na January.


Gwamna Tambuwal yace zaa biya duk maaikacin gaskiya ko wata nawa zai dauka idan an gani shi zaa biya shi a binciken da ake.

Gwamna Rt.Hon.Aminu Waziri Tambuwal ya gode ma Shugaba da Membobin Kwamitin da aka kafa don gyara tsarin albashi da aiwatar da sabon karin albashin akan hubbasar su.

Gwamna Rt.Hon.Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto ya karbi rahoton Kwamitin Gyara Albashi da aiwatar da Sabon Albashi na Naira dubu 30 ga Maaikatan jihar Sokoto.

Taron Wanda Kakakin Majalisar Dokoki na jihar Sokoto Rt.Hon.Aminu Muhammad Achida da Sakataren Gwamnatin jihar Sokoto Malam. Saidu Umar da Membobin Majalisar Zartarwa ta jihar Sokoto da masu baiwa Gwamna Shawara. Wanda aka gudanar a dakin taro na Gwamnatin jihar Sokoto.

A wajen mika rahoton Shugabanin Hukumomi da kungiyoyin Maaikata dake da Ruwa da Tsaki da hakkin albashi suka saka hannu ga rahoton Kwamitin don nuna amincewar su ga duk matsayar da aka cimma akai tsakanin Gwamantin jihar Sokoto da Kwamitin gyaran albashi da Kungiyoyin kwadago da na yan kasuwa akan Sabon albashin.

A jawabin sa Shugaban Kwamitin gyaran albashi na jihar Sokoto Alh. Namadina Abdulrahman yace a satin 3 da kafa Kwamitin sun dauki lokaci suna kokarin cimma lokacin da aka basu, don kawo magana daya akan Sabon albashi a Sokoto.

Yace Duk bayani da ya kamata kwamitin ya samu daga Bangarorin Hukumomi Gwamnatin da na Kungiyoyin Maaikata.

Yace Kwamitin ya amince da Naira Miliyan 320 da ake bukata kari don samun biyan Sabon tsarin Albashi na Naira dubu 30 a Sokoto ba kamar yadda Kungiyar kwadago ta bukata na Naira Miliyan 340 ba.

Yace dole a Nemo hanyoyin samun Kudaden shiga Wanda Majalisar Dokoki ta jihar Sokoto ke kan yin Dokoki akai.

Kwamitin ya bada shawarar a kafa Kwamitin tabbatar da duk abubuwan da Kwamitin su ya gano don samun nasarar ga Sabon albashi da kuma samun Karin Kudaden shiga ga jihar Sokoto.

Yace Kwamitin ya bada da shawara a Soma Biyan Sabon Albashi daga Watan nan na January.

Taron ya samu halartar Tsohon Mataimakin Gwamnna jihar Sokoto Alh. Ahmed Muhammad Gusau,Tsohon Minister Alh. Eng. Bello Sulaiman Shugaban Jamiyar PDP na jiha Alh Ibrahim Milgoma da Sauran Yan Kwamitin Gyaran Albashi da aiwatar dashi, Shugabanin Kungiyar Kwadago na jihar Sokoto.

Zamfara Government House Was a LG Secretariat ⇨SSG

The Zamfara government has earmarked N7 billion in the 2020 budget for the construction of a new Government House, according to the Secretary to the State Government, Alhaji Bala Bello Maru.


According to the report, Bello disclosed this in Gusau on Thursday after defending the 2020 budget proposals of his office at the House of Assembly.

Bello said that the state government resolved to construct a new government house ‘considering the need in the state’.

“You know our current government house was the Gusau local government Secretariat during the old Sokoto state.

“It was used as a temporary government house when the state was created in 1996.

“We need a modern government house to fit into the league of modern states in the country.

“We also considered getting a new government house to take care of the shortage of government offices.

“When the project is completed, the current government house will be converted to a Secretariat,” he said

World 🌎 War III: France, Germany ready to join forces with US, If Iran attacks

Germany and France have joined other world leaders in reaction to the killing of Iranian top military leader, Maj. Gen. Qassem Soleimani by the US government.


Maj.-Gen. Soleimani, Commander of the Quds Force of Iran’s Islamic Revolution Guards Corps, was killed in a US airstrike on his convoy at Baghdad airport on Friday rising the tension of another World War.

Chancellor Angela Merkel, through her Spokeswoman, Ulrike Demmer urged restraint and de-escalation.

“We are at a dangerous point of escalation. It is now important through prudence and restraint to contribute to de-escalation,” Demmer said, as quoted by Al Jazeera.

Also speaking Foreign Minister Heiko Maas said the aim now was to prevent further escalation across the Middle East.

“We are making use of our diplomatic channels to Iran and to other states in the region,” he said.

“Since this morning we have been in close contact with our British and French partners and with other European countries on how we can best work to calm the situation.”

Also reacting, France said its priority is to stabilise the Middle East.

French Secretary of State for European Affairs Amelie de Montchalin spoke to RTL radio.

“What is happening is what we feared: Tensions between the United States and Iran are increasing,” Montchalin said. “The priority is to stabilise the region.”

“We have woken up to a more dangerous world,” Montchalin added, saying French President Emmanuel Macron would consult soon with “players in the region.”

Kasar Chadi ta janye sojojin ta 1,200 da ke yaki da boko haram a Najeriya

Kasar Chadi ta janye sojojin ta daga yarjejeniyar gangamin yaki da Boko Haram da aka kulla da ita a Najeriya.


Wata sanarwa da Kamfanin Dillancin Labarai na Faransa, AFP ya wallafa jiya Asabar, ya ruwaito kakakin dakarun Chadi, Kanar Azem Bermudoa na cewa sojojin Chadi sun koma gida, daga aikin da aka tura su yi a Najeriya.

“A yanzu dai babu sauran sojojin mu ko daya a Najeriya, duk sun dawo cikin kasa. Za mu karkasa su can a Yankin Tafkin Chadi kusa da kan iyaka, domin ci gaba da gudanar da tsaro a yankunan kan iyakoki.”

Kimanin sojojin Chadi 1,200 aka turo Najeriya domin taya kasar yaki da Boko Haram, a wata yarjejeniya da kasashen Najeriya, Nijar, Kamaru da Chadi suka kulla a cikin watan Yuli, 2019.

Wadannan kasashe uku na fama da ta’addancin Boko Haram, kuma duk sun hada kan iyaka da Najeriya.

Ba a dai san dalilin janyewar ba, amma kuma Babban Kwamandan Sojojin Kasar Chadi, Tahir Erda Tahiro ya ce sojojin kasar sa sun kammala aikin da aka tura su yi a Najeriya. Don haka idan har za su koma, to said an sake kulla wata yarjeniya sabuwa kenan.

Tun bayan kulla wannan yarjejeniya an dan samu karancin kai yawan hare-hare a sansanonin sojoji da Boko Haram ke kai wa farmaki.

Sai dai kuma ba a san tasirin da janyewar sojojin Chadi zai iya haifarwa ba a yankin Arewa maso Gabas, inda a yanzu kuma Boko Haram sun dawo da kai hare-hare gadan-gadan.

An kasa jin ta bakin kakakin yada labarai na sojojin Najeriya, a lokacin da ake tattara wadannan bayanai

Wata sabuwa: Za’a tsige Shugaba Buhari kafin karshen 2020

Babban faston cocin Chirst Foundation Miracle International Chapel, dake jihar Legas, Prophet Josiah Onuoha Chukwuma ya bayyana shugaban kasa Muhammad Buhari zai bar ofis kafin karshen shekarar 2020.

A cewar shi, shugaban kasar zai iya tsallake wannan matsala ne idan har ya iya jure matsalar da za ta taso a karshen watan Nuwambar 2020.

Chukuma, wanda yayi magana da Chinedu Adonu a Enugu, ya kuma yi kira Orji Uzor Kalu da kuma shugaban kamfanin jirgin sama na Air Peace, Chief Allen Onyema, da suyi gaggawa su ceto rayuwarsu da kuma kasuwancinsu daga fadawa wani hali.

Ga abinda ya ce:

“Na ga babbar matsala da tashin hankali, Buhari ya bi a hankali. Idan mai girma shugaban kasa ya samu ya tsallake tashin hankalin dake tunkaro shi, kamar yadda Allah ya nuna mini, daga nan zuwa karshen watan Nuwamba, to akwai yiwuwar zai iya ceto mutanen shi. Amma a halin yanzu abinda nake gani shine, Buhari zai bar ofis, ko ta hanyar tsige shi ko kuma ta hanyar rashin lafiya. Wannan shine iya abinda zan iya cewa.”

Dalilin gina sabon gidan Gwamnati a Zamfara

Korafe-korafe sun cika dandalin sada zumunta akan kudurin gwamnatin jihar Zamfara na gina katafaren gidan gwamnati wanda a hakikanin gaskiya akasarin masu korafin basu fahimci yanayin da ake ciki ba game da harkokin gudanar da mulki da bukatun da suka wajaba wajen gudanarwar


Da yawa wasu ba su san cewa tun lokacin da aka samu jihar Zamfara a 1996 babu wani takamammen gidan gwamnati da aka gina, hasali ma inda ake yanzu mazaunin sakatariyar karamar hukumar mulki ta Gusau ne aka yi wa kwaskwarima don zama gidan gwamnati na waccan-gadi kafin a gina ta dindindin.

Gina sabon gidan gwamnati a yanzu zai samar da wadataccen wuri da zai sanadiyar samun rarar makudan kudi da ake kashewa wajen biyan kudin hayar ofisoshi da gwamnati ke biya a cikin garin Gusau. Dalilin karancin wuraren gudanar da sha’anin mulki ne yayi sanadin gadar bashin Naira Miliyan Dari Takwas (₦800,000,000) na hayar ofis ofis daga gwamnatin da ta gabata. Idan haka zai dore ba a san inda adadin kudin za su kai ba.

Ya kamata a lura da cewa, gwamnatin da ta gabata ta yi kudurin gina sabon gidan gwamnati har ma ta kebe fili. Zuwan gwamnatin Dr Bello Matawalle aka fahimci bukatar gina gidan saboda bai kamata ace a cigaba tafiya haka tsawo da shekara Ashirin da Uku babu gidan gwamnati da ya dace da zamani. Dalilin haka Gwamna Bello Matawalle ya samar da gurbin yin aikin a cikin kasafin kudi na shekarar 2020.

Sabon gidan gwamnati da ake shirin yi zai zamo wani katafaren sansani da ke kunshe da ofis ofis, dakunan taro, masaukai, gidaje da sauraran su wadanda za su bada hurumin taron kowane bako daga ko’ina cikin karramawa.

Sanin kowa ne Gwamna Bello Matawalle ba don kan sa zai gina gidan ba don ya wadatu daga haka sai dai ita gwamnati tana bukatar ganin ta shiga tsara kuma ta kai karshen yawan daukar nauyin biyan hayan ofis-ofis.

Ibrahim Bello Zauma
SSA New Media
3rd January, 2020

Abubuwan da Shugaba Buhari ya fada a jawabinsa na sabuwar shekarar (2020)

Tun da farko dai Shugaba Muhammadu Buhari ya fara da yi wa ‘yan Najeriya godiya kan zabensa da suka sake yi a watan Fabrairun 2019.


Sannan ya yaba wa abokan hamayyarsa da suka yi takara tare kuma suka dauki kaddara.
Shugaban ya kara da cewa ba zai sake tsayawa takarar shugabancin kasar a 2023 ba, amma kuma ya sha alwashin inganta harkar zaben kasar a nan gaba.

Daga nan kuma shugaba Buhari ya nanata aniyarsa ta yaki da ta’addanci, inda ya ce ” samar da tsaro na daga cikin manyan alkawuran da na yi a gangamin neman zabena na 2015.”

Sai dai ya ce duk da an sami wasu ‘yan matsaloli kasancewar dakarun Najeriyar sun yi yaki ne da ‘yan ta’adda da masu garkuwa da ‘yan kungiyar asiri da dai sauran masu laifi, Najeriya ce ta yi nasara daga karshe.

Buhari ya kuma yi alkawarin inganta jami’an tsaro ta hanyar sama musu kayan aiki na zamani da bai wa sojojin horo.

Shugaba Buhari ya kuma sake jaddada alkawarin da ya yi na yaye wa ‘yan Najeriya talauci “a lokacin jawabin cikar Najeriya shekara 59 da samun ‘yancin kai na yi alkawarin tsamo miliyoyin matasan Najeriya daga talauci a tsawon shekaru 10 hakan ne ya sa nake kara jaddada wannan batu.”

Har wa yau, Buhari ya ce “ma’aikata za su samu albashin da zai ishe su sannan su kuma ‘yan fansho za su samu kulawa ta musamman.”

Dangane kuma da kasafin kudin na 2020, shugaba Buhari ya ce kasafin zai taimaka wajen cika burinsa na gudanar da sauye-sauye a kasar, inda ya yi wa majalisar dokokin kasar karkashin Sanata Ahmed Lawal godiya kan amince wa da kasafin ba tare da bata lokaci ba.

Sai dai Buhari ya yi wa tsohuwar majalisar ta takwas shagube “ba tare da wani dalili ba sun ajiye kasafin kudin har fiye da watanni bakwai kawai domin siyasa.”

Muhimman ayyukan da Buhari ya ce zai mayar da hankali a kai, kamar yadda Katsina Daily Post News ta samo daga fassarar da BBC Hausa ta yi wa jawabin Shugaban kasar fashin baki zuwa harshen Hausa;

Tituna 47 da za a yi a tsakanin 2020/21 da suka hada da hanyoyin da suka dangana ga tashoshin ruwa.

Manyan gadoji musamman gadar Second Niger Bridge.

Kammala ayyukan rukunin gidaje 13 karkashin tsarin samar da gidaje na kasa.

Kaddamar da filayen jirgin Lagos da Kano da Maiduguri da Enugu a 2020.

Kaddamar da shirin aikin gona a karkara a kananan hukumomi 700 a tsawon shekaru uku.

Kaddamar da shirin gandun kiwon dabbobi a Gombe.

Horas da ma’aikata 50,000 domin taimaka wa malaman gona 7,000 da ake da su.

Kaddamar da titin jirgin kasa na Lagos zuwa Ibadan da Itakpe zuwa Warri a watanni ukun farkon 2020.

Fara aikin hanyar jirgin kasa da za ta tashi daga Ibadan zuwa Abuja da kuma Kano zuwa Kaduna a farkon watannin ukun 2020.

Kara sakar wa harkar wutar lantarki mara domin bai wa masu sanya hannun jari damar samo da sayar da wutar lantarki.

Fara aikin ginin tashar wutar lantarki ta Mambilla a watannin shidan farkon 2020.

Fara aikin jan bututun iskar gas AKK gas pipeline, da OB3 gas pipeline da kuma fadada bututun iskar gas din na Escravos zuwa Lagos a watanni ukun farko na 2020.

Daga karshe shugaba Buhari ya sake nanata aniyarsa ta yaki da rashawa da cin hanci.

Gov Masari ya amince da fara biyan sabon tsarin albashi na ₦30,000

“Gwamnatin jihar Katsina kalkashin jagorancin Mai girma Gwamnan jihar Katsina Rt. Hon. Aminu Bello Masari ta amince da biyan sabon tsarin albashi na naira dubu talatin (30k)”.


“Amincewa da sabon tsarin albashin ya biyo bayan tattaunawa ta tsawon kwana uku da akayi da Kungiyar Kwadago ta kasa reshen jihar Katsina da komitin da Gwamnatin jihar Katsina ta kafa kalkashin jagorancin sakataren Gwamnatin jihar Katsina Dr. Mustapha M. Inuwa wanda zai fidda yadda sabon tsarin albashin zai tabbata”.

“Aikin komitin ya fiddo gaskiyar abinda jihar Katsina take samu na kaso arzikin kasa da kuma kudaden shigar ta na cikin gida, ya bayyana yawan albashin da jihar Katsina keyi jiha da kananan hukumomi da malaman Makarantun firamare”.

“Daga karshe komitin ya tattauna da Kungiyar Kwadago an samu fahimtar juna an cimma matsaya, Gwamnatin jihar Katsina ta amince zata biya sabon tsarin albashin na (#30,000) ba tareda da sharadin rage ma’aikaci ko daya ba jiha da kananan hukumomi”.

“A cikin jawabin shugaban komitin sakataren Gwamnatin jihar Katsina Dr. Mustapha M. Inuwa ya bayyana cewa da yaddar Allah sabon tsarin albashin za’a fara biyan shi daga watan daya na shekarar nan da muke ciki ta 2020”.

“Daga karshe yayi godiya ga Kungiyar Kwadago kan yadda suke ba Gwamnati goyon baya da kuma yadda suka bada gudumuwa wajen tabbatar da an samu matsaya kan sabon tsarin albashin na (#30,000) ba tareda ankai ruwa rana ba”.

“Sakataren Gwamnatin har ila yau yayi godiya ga sauran yan komiti da suka bada gudumuwar su wajen tabbatar da samun matsaya tsakanin Gwamnati da Kungiyar Kwadago kuma aka samu nasara. Yayi addu’a Allah ya kara bada fahimtar juna tsakanin Kungiyar Kwadago da Gwamnatin jihar Katsina ya bamu lafiya da zama lafiya da karuwar arziki a jihar mu da kasar mu baki daya”.

“Yan komitin sun hada, shugaban ma’aikata na jihar Katsina (Head of Service) Alh. Idris Tune, shugaban Kungiyar Kwadago, babban akawunta na jihar Katsina (Accounter General) Alh. Malik Anas, Shugaban hukumar tara kudaden shiga ta jihar Katsina, Babban sakatare a ma’aikatar kudi ta jihar Katsina, mataimakin Babban Akawunta na jihar Katsina Alh. Sani Lawal BK, Kwamishinan ma’aikatar kulada kasafin kudi na jihar Katsina Hon. Faruk Jobe. Dadai sauransu”.

Report. Surajo Yandaki

Katsina State Apc Social Media Crew.

How former Zamfara Gov and his Commissioner of fin supervised salary racketeering

A persistent salary racketeering for the past several years was discovered in a first attempt at verifying the pay roll of Zamfara State by the recently appointed Commissioner of Finance, Alhaji Rabiu Garba Gusau.


In a press briefing with newsmen yesterday, the Commissioner disclosed that a total of 4,972 persons authorised by the former administration of Abdulazeez Yari to be collecting salaries worth over ₦216 million monthly have been found to be irregular.

Significantly, this irregularities persisted under the supervision of the former Commissioner of Finance under the administration of Abdulazeez Yari, Alhaji Mukhtar Shehu Idris (Kogunan Gusau).

Some of the discoveries included non existent staff who collect monthly salaries and existing staff who collect multiple salaries. “there are staff whose list is not part of the state civil service but said they were simply authorised to be included in the payroll from the office of the Head of service”, the Commissioner disclosed.

According to him, there are among them, 1640 staff whose account numbers are not on the server and another 119 whose names on the payroll differ from the account numbers benfitting from their monthly pay.

“in fact, a check further revealed to us that some names collecting salaries in the state do not even have account numbers with us. Instead, numbers similar to GSM numbers are what is provided, yet salaries go into certain account numbers at the end of the day”, the Commissioner revealed .

Preliminary investigation indicated that these irregularities were known and tolerated by the previous administration which the Government of Bello Mohammed (Matawallen Maradun) is now committed to correct.

“we have stopped the payment of these salaries and our investigation will continue and we shall make sure that scarce resources of Zamfara State is no longer siphoned through fraudulent means”, the Commissioner assured.”

An rufe gidan ‘mayu’ (manyu) a kano

Babban sakataren hukumar kula da cibiyoyin kiwon lafiya masu zaman kansu na jihar Kano, Usman Aliyu ya bayyana cewa hukumar ta rufe wani gida da ake kira gidan ‘Mayu’ da mallakin wani mutum mai suna Yahaya Aliyu.


Yahaya Aliyu da aka fi sani da ( Ciroman Sarkin Mayu) ne mai mallakin wannan gidan matsafa dake Makoli, karamar hukumar Dawakin Kudu.

Usman ya ce bayan sun kai wa wannan gida farmaki, sun tadda mutane da dama suna kwance rashe-rashe basu da lafiya. Wasu na neman ayi musu aiki ne ma ajiki amma wai suna wannan gidan mayu.

” Tuni muka kwashe su muka kai inda za a duba su sannan shi kuma muka danka shi ga hukuma.

An rufe wannan gida ne Makoli, karamar Hukumar Dawakin Kudu.

4,972 Zamfara Workers To Miss December Salarie

About 4,972 workers in Zamfara state will not receive their December salaries until their genuinety as bonafide workers is ascertained, the state’s Commissioner for Finance, Alhaji Rabiu Garba Gusau, has disclosed.


Briefing newsmen in Gusau, Rabiu said the salaries system in the state has many irregularities thus necessitating the position of the state government to see it not just an oversight but rather a deliberate and well-calculated rip off.

He added that this was discovered after the permanent secretary alongside himself had painstakingly carried out a staff audit.

He said the amount of money the affected workers were receiving amounted to N216 million and some of the identified components of the abnormalities include case of civil servants not existing on the CBN database, pay name contrasting with what is obtainable in the bank.

Other discrepancies are drawing more than one salary as captured by the CBN, uploaded accounts not linked with BVN, uploading of unknown persons as state civil servants on the payment system without the executive governor’s approval, receiving salaries after retirement, among others.

The state finance commissioner said any worker with genuine complaints should come forward for verification as anyone caught involved in cheating would be arrested. He said data update forms would be given to strengthen staff record.

“With the forgoing, we have redeployed director of finance and accounts, director of finance and supply, director salaries and every other officer with the responsibility to other MDAs in the state to enhance our task. This is what we have taken to our heart and will not back down until that which is veiled is laid bare.

“We detected and identified illegal deductions from the hard earned salaries of civil servants which refund was effected by Governor Bello Muhammad Matawalle and we have dug further the calendestine activities surrounding the state treasury,” he said.

He added: “This is not vendetta of any sort but rather a commitment to give Zamfara state the best it deserves; as such, any violation of ethic will no longer be tolerated by this administration and our civil servants must be diligent and professional in carrying out their duties.”

Zamfara State Gov’t sets committee on ₦30k minimum wage

HIS EXCELLENCY THE STATE EXECUTIVE GOVERNOR, HON. (DR) BELLO MOHAMMED (MATAWALLEN MARADUN), MON, HAS APPROVED THE CONSTITUTION OF 9 MAN NEGOTIATION COMMITTEE ON N30,000:00 NEW MINIMUM WAGE

The Executive Governor of Zamfara State, His Excellency Hon. (Dr.) Bello Mohammed (Matawallen Maradun), MON, has approved the constitution of a 9 man Committee for the negotiation of new minimum wage of N30,000 in the state.


In a press released by the Press Secretary, office of the Secretary to the State Government, Idris Salisu, said the constitution of the committee is to find out the modalities on how the State Civil Servants would benefit from the new minimum wage.

The committee which has Ambassador Bashir Yuguda, Honorary Adviser to the Executive Governor as its Chairman, also in the composition are: Yawale Dango, Permanent Secretary Salary and Wages, Abubakar Aliyu Maradun, Executive Chairman, Zamfara State Universal Basic Education Board, Ahmed A. Liman, Solicitor General/Permanent Secretary, Ministry of Justice and Kabiru Mohammed Gayari, permanent Secretary, Ministry of Budget and Economic Planning.

Other members constituted for the set committee include, Lawali Ibrahim Kaura, Permanent Secretary, Ministry of Finance, Muhammad Mustapha Maradun, Permanent Secretary, Ministry for Local Government and Community Development, Muhammad Bello Galadima, Hon. Special Adviser to the Executive Governor on Labour Matters and Haruna Sallau, mni Permanent Secretary, Establishment and Human Resources Development stand as the Secretary of the committee.

The statement further announced that the committee will also work with leadership of the organized Labour Unions in the State on the new minimum wage.

The organized Labour Union Leadership put up for the set committee include, Comrade Bashir Mafara, Chairman Nigeria Labour Union (NLC), Comrade Mansur Mustapha, Chairman Trade Union Congress (TUC), Comrade Sani Halliru, Chairman Medical and Health Workers Union (MHWUN), and Comrade Kabiru Yakubu, Chairman Nigerian Union of Teachers (TUC).

The rest are Comrade Sanusi Isah Gusau, Chairman Nigerian Union of Local Government Employees (NULGE), Comrade Auwal Ibrahim Dansadau, Chairman Academic Staff Union of Polytechnics, (ASUP) and Comrade Abdulnasir Danbaba, Chairman Judicial Staff Union of Nigeria (JUSUN).

IDRIS SALISU
Press Secretary, Office of the Secretary to the State Government (SSG)
Zamfara state
24th December, 2019

Governor Matawalle woos Chinese investors

Governor Bello Mohammad (Matawallen Maradun) has wooed Chinese investors with mouth watering incentives to invest in the solid minerals sector of the state for a win-win partnership.

He gave the open beckon when he addressed business moguls in that Country at the China Congress on Mineral Resources And Material Whole Industry Chain summit held in Beijing today.

Governor Bello Mohammed told the prospective investors of the special opportunities awaiting them in the solid mineral sector of the state, pointing out that 50% of the 34 minerals listed on Nigerian soil are found in Zamfara State.

The Governor revealed to them such minerals found in Zamfara as gold, zinc, columbine, silver, gypsum, limestone, copper, tantalite and barite among others. All these minerals, he said, have mining fields scattered across the state without sophistication and the technological standard to give maximum benefit.

The Governor lamented, for instance, that in the last 100 years, the gold mined in the state did not exceed 91,000kg

“I am therefore delighted to invite the Chinese business community to take the advantage of our friendly business environment, and limitless potentials in mineral resources, to deploy your capital and modern machinery to Zamfara State for investing into our mining sector. My administration is resolutely committed to partnering with investors from the Peoples’ Republic of China to develop the key sector of our economy”, Governor Matawalle proposed.

The Governor then revealed to the prospective investors the excellent provision of protection laws by the Nigerian state and added that his administration will provide added incentives to the investors if they decided to invest in the state.

Governor Matawalle will continue with his interaction with the business community in Beijing tomorrow.

Zailani Bappa

Special Adviser, Public Enlightenment, Media and Communications

23/12/2019

Mata Baƙake Sun Fi Kowa Kyau A Duniya- Ƙwararriya

Princess Ronke Ademiluyi, wadda ta samar kuma shugabar Africa Fashion Week London/Nigeria ta bayyana mata baƙaƙe a matsayin waɗanda suka fi kowa kyau a duniya.


Misis Ademiluyi ta faɗa wa Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya, NAN, haka a wani taron kwana biyu na 2019 Africa Fashion Week London Nigeria da aka yi a Legas.

A ta bakinta, yadda mata baƙaƙe suka lashe kyaututtuka biyar mafiya girma a Gasar Sarauniyar Kyau da aka kammala kwanan nan ya tabbatar da haka.

Ta ce alfaharin mata baƙaƙe, wanda ya fara tun a 2001, da ‘yar Najeriya, Agbani Darego, ya fito kwanan nan lokacin da Miss Jamaica, Toni-Ann Singh ta lashe Gasar Sarauniyar Kyau ta Miss World ta 2019 a Landan.

“Baƙi shi ne kyau na zahiri, ba kawai a fuska ba, amma har a ido, kuma haka ne yasa mashahuran masu kayan ƙawa suka yi fice ta hanyar amfani da baƙaƙe a matsayin samfur don siyar da kayayyakinsu.

“Mata baƙaƙe su suka fi kowa kyau a duniya da za su iya ciyar da kwalliyar Afirka zuwa mataki na gaba”, ta ƙara da haka.

Da take jawabi a game da Africa Fashion Week Nigeria, Misis Ademiluyi ta ce kayan ƙawa na Afirka za su iya yin gasa da sauran kayan ƙawa na duniya.

“Kayanmu na ƙawa suna da ban mamaki. Masu haɗa kawa na Afrika sun taso. Maganar gaskiya, za su iya yin daidai da duk wani tufafi na ƙasashen Turai.

“Kayanmu babu irin su kuma za su iya siyuwa duk duniya. Ko lokacin da muka yi bukukuwan baje kolin ƙawa a Landan, kayan ƙawarmu da na kwalliya sun samu karɓuwa sosai, kuma an neme su”, in ji ta.

Misis Ademiluyi, wadda kuma ita ce Jakadiyar Kula da Al’adu ta Qeen Moremi Ajasoro, ta faɗa wa NAN cewa babban taron nuna kayan ƙawar zai nuna wasu matan shugabannin Najeriya na amfani da Africa Fashion Week Nigeria don haɓaka kyawawan halaye.

“Matan gwamnonin Ekiti da Kwara za su shirya tarukan baje kolin kayan ƙawa, kuma gwamnoni za su halarta.

“Babban Uban Ƙungiyarmu kuma Maimartaba, Ooni na Ife zai halarci taron shi da tawagarsa”, in ji ta.

NAN ya ruwaito cewa 2019 African Fashion Week London/ Nigeria shi ne karo na shida tunda aka fara shi

Matawalle ya ba Kungiyar kiristoci na Zamfara buhun shinkafa 600 shanu 20 da Miliyan 5

Maidaraja Gwamnan Jihar Zamfara Hon (Dr) Bello Muhammad (Matawallen Maradun, Barden Hausa).

Ya ba wa kungiyar (Christian Association of Nigeria CAN) reshen Jihar Zamfara kyautar huhuhuwan shinkafa 600, da shanu 20, tare da tsabar kudi ₦ Miliyan Biyar 5 domin suyi shagulgulan Christmas cikin walwala da farin ciki.

Fadar Najeriya ta nesanta Buhari da hannu a kudirin kara wa’adin mulki

Fadar mulkin Najeriya ta fitar da sanarwar da ke nesanta shugaba Muhammadu Buhari da hannu wajen gabatar da kudirin da ke shirin mayar da tsarin kowanne wa’adi na mulkin kasar zuwa shekaru 6, kudirin da ya sha kaye a gaban majalisun kasar cikin makon jiya.

Cikin sanarwar fadar ta bayyana cewa guda cikin ‘yan Majalisar wakilai da ta kira sunanshi da Mr John Dyegh ne ya gabatarwa Majalisar kudirin, kuma ko da majalisar ta aminta da kudirin ba zai fara aiki ba sai bayan gushewar gwamnati mai ci shekarar 2023.

A cewar babban mataimaki na musamman ga shugaba Muhammadu Buhari kan al’amuran da suka shafi Majalisa Senator Babajide Omoworare, ya bayyana cewa shugaban Najeriyar ya sha nanata rashin bukatar shi ta kara koda kwana guda a mulki bayan karewar wa’adinsa, hasalima ya sha alwashin kin mara baya ga kowanne dan siyasa yayin zaben shekarar 2023.

Matawalle ya shilla China🇨🇳domin ganawa da masu saka jari

Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya yi tattaki zuwa Beijing, China don ganawa da masu saka jari na kasar Sin goma sha daya wadanda suka nuna sha’awar saka jari a jihar.


Wata sanarwa wacce aka sanyawa hannu ranar Juma’a ta mai ba gwamna shawara ta musamman, Zailani Bappa ta bayyana cewa an shirya taron ne bisa bukatar kamfanonin ‘yan kasuwa, “saboda kyakkyawan yanayi mai kyau don saka hannun jari don bunkasa jihar.”

Sanarwar ta nakalto wata wasika da aka aika a gaban gwamnatin jihar ta hannun kungiyar Kasuwanci ta Converge a madadin kungiyar ‘yan kasuwar kasar Sin, tana mai cewa: “Babban dalilin taron shi ne don Mai Martaba da mukarrabansa su tattauna da Manyan jami’an zartarwa / wakilan kamfanonin kasar Sin. wadanda suke shirye kuma a shirye suke da su saka jari a dama da dama na jihar ta Zamfara a fannoni da dama kamar su Mining, Noma, Aikin dabbobi, sarrafa abinci da sauran fannoni masu dangantaka ”.

Wasikar ta kara da cewa, “a yayin ganawar, bangarorin biyu za su binciki yiwuwar samar da kawancen da zai kai ga ci gaban tattalin arzikin jihar Zamfara da Najeriya gaba daya don samun babban nasara.”

A cikin sanarwar, Mista Matawalle ya nuna farincikin sa cewa a yanzu jihar ta zama cibiyar hada-hadar zinare a duk duniya.

Saboda haka, gwamnan ya ba da tabbacin cewa kofofin gwamnatinsa a shirye suke ga masu zuba jari na kwarai don su bude tattalin arzikin jihar zuwa gasa mai kyau da ci gaba.

DAILY NIGERIAN ta ba da rahoton cewa manyan shugabannin kamfanonin goma sha daya da aka biya su don tattaunawa tare da Gwamna Matawalle sun hada da: Xu Qingyuan, Babban Darakta na Yangtai Jinpeng Minin; Richard Lee / Zhenquan, Babban darektan Gidauniyar Kawancen Sin da Afirka na Kawancen tattalin arziki da Kasuwanci; Cai Yong, Mataimakin Shugaban Rukunin Kamfanoni na Elion; da Sun Jian, Shugaban Kamfanin Green Grass a Kamfanin Inner Mongolia Yuan Fa

FG to Distribute ₦10bn Trader Moni Loan in 2020

The Federal Government plans to distribute N10 billion as Trader Moni loan to petty traders and artisans in the 2020 fiscal year.

Under the Trader Moni micro credit scheme, the Federal Government through the Bank of Industry (BOI), provides interest free and collateral free loan to petty traders and artisans. The loan ranges from N10, 000 to N100,000 per beneficiary.

The loan is part of the social intervention programmes under President Muhammadu Buhari led administration.

According to the 2020 Appropriation Bill signed into law by the President on Monday, N10 billion was allocated to BOI as ‘Grants to BOI to support low interest loan to SMEs’.

The same amount was allocated for the same purpose in the 2019 Appropriation Bill.

A BOI official confirmed said that the bank does not receive any other money from the Federal Government apart from the fund received for disbursement as Trader Moni.

The first loan to an individual under the Trader Moni guidelines is N10,000. Upon payment of the first loan, the individual qualifies for a higher amount.

The maximum amount allowed is N100,000. While the first loan of N10, 000 can be collected without Biometric Verification Number (BVN) or bank account, the borrower must have a BVN and a bank account for the next set of loans.

Recall that the Federal Government said it will increase the number of beneficiaries to five million from 2.5 million annually.

Statistics from the Trader Moni Command Center showed that N19.6 billion had been disbursed to 1.95 million Nigerians under the programme as at the end of October.

The data also showed that 4.6 million people have been enumerated out of which 2.57 million have been verified.

Meanwhile, the Federal Government also plans to spend N2 billion for the operations of the Treasury Single Account (TSA) operations.

This however represents 50 per cent decline when compared to the N4 billion allocated for same purpose in the 2019 Appropriation Bill (Budget 2019).

Gwamnatin Zamfara ta umarci Adamu Alieru da ya dawo da ₦biliyan 22

Gwamnatin jihar Zamfara ta nemi tsohon gwamnan jihar Kebbi, Sanata Adamu Aliero da ya mayar da kudade sama da Naira biliyan 22 asusun jihar wandaaka yi zargin an samu daga kamfaninsa-Allied Trading Firm- a matsayin kudaden kwangilar don hade garuruwa 75 da kauyukan kasa a 2013.


Kwamishinan ayyuka da sufuri na jihar, Engr. Isah Mayana, ya bayyana hakan ne a ranar Laraba a karshen taron majalisar zartarwa ta jiha a gidan Gwamnati dake Gusau.

Ya ce gwamnatin da ta gabata a karkashin tsohon gwamna Abdulaziz Yari ce ta ba da kwangilar ta sama da Naira biliyan 25.

Kwamishinan ya yi zargin cewa tun daga wannan lokacin, ci gaban ayyukan da kamfanin ya samu ya wuce kashi 60% kawai, don haka yazama dole gwamnatin yanzu ta gwamna Bello Mohammed Matawalle ta soke kwangilar.

Majalisar zartarwa ta jihar ta hada baki daya ta amince da soke wasu kwangilolin guda biyu ta Naira biliyan 27 kowannensu.

Su ne ayyukan samar da ruwan sha na karkara da aka bayar a shekarar 2013 ga Kamfanin Zongho na kasar Chana wanda ya sha bamban da kashi 13 da 75 cikin dari.

An yanka ta tashi a Jahar Zamfara

A yau alhamis 12-12-2019 kotun daukaka kara dake da zama a birnin tarayya Abuja (Court of Appeal) Ta yi watsi da karar da Hon Sani Takori Gummi ya yi in da yake kalubalantar hukuncin da (Supreme Court) ⚖️ ta yi na tabbatar da Hon (Dr) Bello Matawalle a matsayin zababben Gwamnan Jahar Zamfara da mataimakinsa da sanatoci 3 da ‘yan majalisar tarayya 7 da ‘yan majalisar Jaha 24.


Wannan kotun daukaka kara (Court of Appeal) ta yanke hukunci inda ta kara ta kara tabbatar da Hon Bello Matawalle a matsayin shine zababben Gwamnan Jahar Zamfara a karkashin jam’iyyar PDP da mataimakinsa da sanatoci da ‘yan majalisun Jaha da na tarayya.

NLC asks ex-gov AA Yari to refund ‘illegal pension, allowances’

Following the recent letter from the former governor of Zamfara state Abubakar Yari demanding for his pension benefits from the current administration, the Nigerian Labour Congress (NLC) has asked him to immediately refund to the coffers of the Zamfara State Government what it called the illegal pension and welfare benefits he had collected since leaving office

The President of the NLC, comrade Ayuba Wabba made the call in a statement, a copy of which was made available to newsmen.
Daily Trust recalls that the former governor, had claimed in a letter dated 17th October 2019 to Zamfara State government that his up keep allowances of “ten million (10,000,000) Naira monthly had been stopped.

The NLC leader berated Yari, noting that “Abdulaziz Yari Abubakar who is now occupying the office of the “former Governor of Zamfara State” seems to have forgotten how he scuttled the rights of Zamfara state workers who he adamantly refused to pay the last national minimum wage of N18,000.“

“Instead, he chose to trample on our laws and illegally paid workers N7500 minimum wage instead. Even the N7500 he insisted on paying was never regular. Mr. Abubabar left office owing workers and pensioners in arrears,” Wabba added.
Wabba explains that from very conservative estimates, the N10 million being demanded by former Governor Yari Abubakar can pay the salaries and pension of nearly five hundred and sixty workers based on the previous N18000 national minimum wage.

Bemoaned, Wabba added that “As a matter of fact, Mr. Abdulaziz Yari Abubakar’s attitude to governance and workers welfare so pauperized the people of Zamfara State that are once haven of peace in Nigeria which suddenly turned into an enclave of kidnap-for-ransom, armed robbery and sundry anti-social vices under his watch.”

“We also wish to use this medium to describe as unconstitutional, unlawful and illegal the penchant by State Governors in connivance with supine state houses of assembly to award to themselves humungous and dubious ‘pension’ and ‘retirement’ benefits. Nigeria’s Pension Act stipulates that a worker (not a political office holder) is only entitled to pension benefits after a minimum of ten years of work.”
The NLC also urged the Economic and Financial Crimes Commission (EFCC) and other anti-graft agencies to thoroughly “investigate numerous petitions of financial impropriety levelled against the immediate past Governor of Zamfara State and diligently pursue the conviction of Mr. Abdulaziz Yari Abubakar for public interest and as a deterrence to others like him.”
“We also wish to use this medium to describe as unconstitutional, unlawful and illegal the penchant by State Governors in connivance with supine state houses of assembly to award to themselves humungous and dubious ‘pension’ and ‘retirement’ benefits. Nigeria’s Pension Act stipulates that a worker (not a political office holder) is only entitled to pension benefits after a minimum of ten years of work”
Labour, to this end commended the current members of the Zamfara State House Assembly for rescuing the people and workers of Zamfara state from the dead weight of one man whose past time is to live off the commonwealth.

Gwamnatin Zamfara za ta hana yara yawon tallace-tallace a lokutan zuwa makaranta

Gwamnatin jihar Zamfara tace wata dokar dake gaban majalisar dokokin jihar zata hana yaran da suka kai shekarun zuwa makaranta yawon tallace-tallace yayin lokutan zuwa makaranta a jihar.

Gwamnan jihar Bello Matawalle, shine ya bayyana haka yayin zantawa da manema labarai jim kadan bayan ya karbi kyautar girmamawa akan jin dadin malaman makaranta a Enugu.

Kungiyar shugabannin makarantun firamare a Najeriya ce ta bashi kyautar.

Bello Matawalle, wanda ya samu wakilcin shugaban hukumar ilimi bai daya a jihar Zamfara, Alhaji Abubakar Maradun, yace gwamnati baza ta bar kowane yaro a bay aba, wajen kudirinta na tabbatar da cewa kowane yaro ya samu ingattaccen ilimi matakin farko a kyauta kuma tilas.

A cewarsa, dokar tana kuma kokarin tallafawa gwamnati wajen ganin cewa dukkan yaran suke shekarun zuwa makaranta, suna zuwa makarantar domin samun ilimi a matakin farko.

Black History: Bilal ibni Rabah, the 1st man to call Muslims to prayer

Many people today do not know the story of Bilal ibn Rabah, a former slave who became one of the most revered men in Islam after the prophet Muhammad. It is said that Bilal was the son of an Arab slave and his mother was a captured princess of Ethiopia. Born in 580 AD in Mecca, because of his extreme intelligence and trustworthiness, Bilal was entrusted as keeper of the keys to the idols of Arabia.


When Muhammad announced that he was the prophet of Allah, Bilal would listen to the teachings and later converted to Islam. His master, Umayyah ibn Khalaf, learned of his conversion and beat and tortured Bilal to make him renounce his belief. He was dragged around the city of Mecca and stretched by ropes to break his faith. However, Bilal did not waver and would repeat “Ahad Ahad” (God is absolute/one). Word reached Muhammad of Bilal’s treatment and faith and a deal was made to purchase and free Bilal from slavery.

Both Sunni and Shia Muslims agree that Muhammad specifically taught Bilal the Adhan, the Muslim call to prayer, because of his deep clear voice. This made Bilal the first Muezzin (caller to prayer) of Islam. Bilal ibn Rabah died either in the year 638 AD or 642 AD at the approximate age of 63. His descendants migrated to the land of Mali and established the Mandinka clan of Keita. The Mandinka went on to form the powerful and rich Mali Empire, which produced the richest Black man who ever lived, King Mansa Musa. Today, his net worth is estimated to have been $400 billion. His kingdom included Ghana, Timbuktu and Mali and produced half of the salt and gold in the world at that time. When he went on his pilgrimage to Mecca, he gave away so much gold that the price of gold dropped worldwide. Even though it has been more than 700 years since he walked this Earth, some of the monuments he commissioned still stand.

Gwamna Matawalle ya ja kunnen tsohon Gwamnan Zamfara AA yari

Da marecen jiya alhamis ne 21-11-2019, daya daga cikin jiga-jigan ‘yan ta’addar da su ka Hana Zamfara Zama lafiya, ya rungumi shirin sulhu Wanda gwamnatin jahar ke yi. Tare da Mika Manyan bindigoginsa ga gwamnatin jahar.


Da ya ke jawabi mai Daraja gwamnan jahar Zamfara Hon Dr Bello Muhammad Matawallen Maradun, ya nuna jin dadinsa ga wannan Tsohon Dan ta’adda da ya Mika mukamansa tare da alkawarin taimakawa shirin zaman lafiya na jahar.

Haka zalika gwamnan ya yi kira da babbar murya da Jan kunnen zuwa ga Tsohon gwamnan jahar Zamfara da ya shiga taitayinsa. Domin gwamnatinsa ba za ta zura ido ba. Ga irin kutun guilar da su ke yi Don ganin Zamfara ba ta zauna lafiya ba.

Inda ya bayyana Cewa Karo uku kenan Tsohon gwamnan na shigowa Zamfara, amma duk ya zo Sai an samu Matsala Kuma ranar da aka samu Matsala ranar zai gudu ya tafi, zai zo ya yi taro da mutane a Mafara daga nan ya yi meeting da barayi su tafi su addabi Al’umma.

Dan haka gwamnan ya yi kira ga Tsohon gwamnan da kada ya yarda ya kara irin hakan in Kuma haka ta kara faruwa to gwamnatinsa za ta dauki kwakkwaran mataki akansa.

Taron Mika mukaman da mubayi’ar wannan dan bindigar dai ya samu halartar Kwamishin ‘yan Sanda na jahar Zamfara Usman na Gwaggo, Babban mai baiwa gwamna shawara Akan sha’anin tsaro. Hon. Abubakar Dauran Justice da Sauran Manyan makaraban gwamnatin Zamfara.

Abdulmalik Saidu Maibiredi
Senior Special Assistant to the Executive Governor Of Zamfara State

Dan majalisa a Zamfara ya tallafawa mata 50 da kayan sana’a

Dan majalisa mai wakiltar Gusau da Tsafe a majalisar dokokin tarayyar Najeriya, Hon Kabiru Amadu Mai Place, ya tallafawa mata 50 da kayan Sana’a wasu da kudin jari domin dogaro da kansu.


Kaman yanda yasha Alkawurrantawa a lokacin yakim neman zabensa zaiyi iya kokarinsa na ganin ya kawar da matsalar Rashin Sana’ar yi ga iyayenmu mata yauma dan Majalisar mai wakiltar Gusau da Tsafe ya kaddamar da bayar da tallafi ga wasu mata guda hamsin daya dauki nauyin koya masu sana’o’in hannu a wata cibiyar Koyar da mata sana’o’in hannu dake unguwar premier Road karkashin Jagoranci Hajiya Zainab Janyau.


A wajen Bayarda Tallafin Dan Majalisar Ya Jaddada cewa baiga dalilin da zaisa yaje Majalisa yayi tunanin cewa zai tara abun duniya ba Alhali ga Al-ummar sa na cikin matsanancin halin bukatar taimako, ya kara da cewa a kullum al-ummar sa sune ke gabansa kuma zaiyi kokarin ganin a cikin shekarunsa hudu na zamansa Majalisa ya cika alkawurran da ya dauka a lokacin yakin neman zabe, haka zalika ya kara da cewa nan gaba kadan jerin wasu mata dari biyar (500) zasu fita daga halin rashin sana’aryi kasancewa dukkan shirye shirye sun kankama na ganin cewa an tallafawa iyayenmu mata domin ganin sun fita daga halin rashin sana’ar yi dake addabar su.


A wajen wannan bukin kayan da aka bayar sun hada da

☆ Teloli Kwara Goma Sha Biyar (15)

☆ Injunan Tsaka Goma Sha Biyar (15)

☆ Kayan yin Hypo da Izol ga Macce Asirin da Kudi Naira Dubu Ashirin ga kowaccensu (20,000)

Governor Matawalle urged Islamic scholars to remind Muslims to emulate the virtues of Prophet Muhammad SAW

His Excellency, Zamfara State Executive Governor Hon Dr. Bello Mohammed MON (Matawallen Maradun) has called on the Islamic Scholars in the country to continue to teach Muslim faithful on how to emulate the life of the noble Prophet Muhammad SAW and practice what he taught.

The Governor made the call today when he attended the Maulud celebration of Six Zawwiya schools in the the State capital, Gusau.

Matawalle said Islamic scholars have the responsibility of teaching Muslim faithful in the country the noble life of Prophet Muhammad SAW to emulate and practice to free the society from all forms of crimes.

He said that the Noble Prophet Muhammad taught love, unity and honesty in his lifetime which are basics in attaining sustainable peace in the society.

He maintained that if people were taught to emulate and practice the live of Prophet Muhammad SAW, the entire society would be better.

He promised to improve in the Protection of lives and properties of the citizens in the state assuring the this will remain the watch words of his administration.

He further said that, the peace being enjoyed now by all is the result of the prayers offered by the State Ummah for Almighty Allah’s intervention on the insecurity that faced the State which God answered by bringing him in to power among others through His divine intervention.

The Governor also solicited for more prayers during the Maulud gatherings for the sustenance of the peace in the state describing Maulud as mainly celebrated to praise Almighty Allah, recite the glorious Qur’an and listen to preachings through the nights of the Maulud celebration.

He reminded the people that Security is the responsibility of all well meaning citizens and every person has a role to play in maintaining peace.

He stated that his administration will continue to do its best to maintain the relative peace so far achieved and also address other challenges.

Matawalle, promised his government’s continued support and cooperation to all activities that will promote the teaching of the Noble Prophet and his love in the State with respect to all Islamic institutions and leaders in the state.

During the Maulud, he visited six Zawiyya centers which consist, Zawiyyar Sheikh Balarabe, Zawiyyar Sheikh Aliyu Maikanti and Zawiyyar Sheikh Aliyu Dango.

Others are Zawiyyar Sheikh Salisu Lungun Malamai, Zawiyyar Sheikh Jibrin Maihikima Unguwar Toka and Zawiyyar Sheikh Lawali Jibia.

In their separate speeches, on behalf of the different Zawiyyas, Sheikh Dr Atiku Balarabe, Khalifa Surumbai Aliyu Maikanti, Khalifa Mallam Amadu Sheikh Aliyu Dango, Khalifa Mallam Aminu Sheikh Salisu Lungun Malamai, Khalifa Mallam Salisu Maihikima and Khalifa Mallam Mustapha Sheikh Lawali Jibia commended the Governor for the measure he has taken in tackling the Security situation of the State and promised to continue to offer special prayers for the peace accord to succeed.

The Governor was accompanied by the former Deputy Governor, Mallam Ibrahim Wakkala Muhammad, former Speaker, Honourable Bature Umar Sambo, State PDP Chairman, Alhaji Ibrahim Mallaha Gusau and Alhaji Isah Maigemu among others.

YUSUF IDRIS GUSAU
Director General Press Affairs office of the Executive Governor,
Government House, Gusau
17/11/2019

Giant 800-year-old ginkgo tree turns bright yellow in south Korea

This photo shows an 800-year-old maidenhair tree turning yellow in Wonju, 130 kilometers east of Seoul, South Korea, on Nov. 12, 2019.


The tree is 34.5 meters high with its largest perimeter to be 14.5 meters. The end of the autumn is always the perfect time to witness its foliage turn completely yellow.

Dole duk dan kwangilar da mu ka baiwa aiki ya yi shi kamar yadda mu ka umurta/Gov Matawalle

Domin tabbatar da dukkanin ‘yan kwangilar da aka baiwa aiki sun yi ayukkansu kamar yadda aka ba su, shi.


Mai Daraja gwamnan jahar Zamfara Hon Dr Bello Muhammad Matawallen Maradun ya ziyarci titunan bayan tsohowar Tashar Gusau, Wanda gwamnatinsa ta Bayar da kwangila, haka zalika ya ziyarci titin babban masallacin Jumu’a na Gusau tare da takwaransa na Sabon Garin Gusau.

Gwamnan yana wannan ziyarar ne, domin ganin halin da aikin wadannan tituna ya ke tafiya.

Da ya ke jawabi a wajen wannan ziyarar Mai Daraja gwamnan jahar Zamfara Hon Dr Bello Muhammad Matawallen Maradun ya bayyana Cewa dole ne duk wanda gwamnati ta baiwa aiki ya tabbatar ya yi, domin cigaban jahar. Hakan ne ma ya sa Mu ka zakulo ayukkan Titunan babban masallacin Jumu’a na Gusau tare da Takwaransa na Sabon gari Wanda tsohowar gwamnatin da ta wuce ta Bayar, Amma wadanda aka baiwa aikin su ka ki yi. Wanda yanzu Mu ke zagayawa domin ganin yadda ‘yan kwangilar ke gabatar da ayukkansu.


Gwamnan dai yana ziyarar ne, tare rakkiyar shugaban jam’iyar PDP na jahar Zamfara.

Abdulmalik Saidu Maibiredi
Senior Special Assistant to the Executive Governor Of Zamfara State
16th November, 2019

Gwamnan Zamfara zai gabatar da takarda a makarantar koyon ilimin tattalin arziki da ke London

Mai darajja gwamnan jahar zamfara, Hon. (Dr). Bello Muhammad Matawallen Maradun MON (Barden Kasar Hausa), zai gabayar da makala (takarda) akan abubuwan tattalin arzikin jahar zamfara musamman ta fuskar sashen hakar ma’adinai a makarantar nazarin tattalin arziki da ke London tsakanin ranakkun 2 ga watan December (watan 12) zuwa 5 ga watan December 2019.


Wannan na kunshe a cikin takardar goron gayyata mai dauke da sa hannu na hadin guiwa na shugaban zartaswa na kamfanin Lord’s Promotion Limited, Dr. Olesegun Okeowo, da kuma shugaban kamfanin Ankansas Consultancy, Ambassador Auwal Alhassan Gama kuma anka yi inkiyar ta zuwa ga mai girma gwamma.

A lokacin ziyarar, Ana sa ran mai darajja gwamna zai halarci wani taro akan ilimi da tsaro da kuma kalubale akan haka a jahar zamfara.

Mai darajja gwamna zai kuma tattauna da shugabannin zartaswa na makarantar koyar da ilimin tattalin arziki a ranar 2 ga watan December, 2019 inda ake sa ran za a kulla yarjejeniya a lokacin .

Har ila yau za a karbi bakuncin mai darajja gwamna zuwa halartar wata tattaunawa ta keke-da-keke a kebance da kungiyoyin ba da agaji na kasa da kasa a rana ta ukku ta wannan ziyara sannan daga bisani mai darajja gwamna zai hadu da kungiyar yan majalisar dokokin burtaniya domin tattaunawa da su.

Haka zalika za a karbi bakuncin mai darajja gwamna zuwa halarta wata tattaunawa da ma su ba da agaji domin sanya hannu akan wata yarjejeniya da za ta amfani al’ummar jahar zamfara.

YUSUF IDRIS GUSAU
Director General Press Affairs
Office of the Executive Governor,
Government House, Gusau.
16/11/2019

Fassarawa :

Ibrahim Bello Gusau Ibg
ZASMO Press Release Translation Committee.

21 Zamfara permanent secretaries fail aptitude test.

Governor Bello Matawalle of Zamfara State has said he decided to drop 21 permanent secretaries because they failed the aptitude test conducted by the state government.

Briefing journalists at the Government House, Gusau, on Friday, Matawalle also said the state government decided to reduce the number of permanent secretaries because the state had the highest number of PSs in the North-West.

He said, “All assessments have shown our state has a far greater number of permanent secretaries than any of our sister states in the North-West, and we constituted a restructuring committee to verify their competence.

“The committee, therefore, invited all the permanent secretaries and six others whose appointments were reversed by the past administration and subjected them to a written test and interview to assess them.

“Based on the outcome of the assessment, only 26 qualified for retention as permanent secretaries.”

The governor hailed the strategy adopted by the committee in conducting the exercise and consequently accepted to drop 21 of those who failed the test.

He, however, said those who were not retained would be considered for appointment as directors general, managing directors and executive secretaries

Dan Majalisa a Zamfara ya Sa Marayu 165 a Makaranta/Jekadiyar Zamfara

Dan majalisar wakilai daga jihar Zamfara, Alhaji Kabiru Maipalace ya samar wa da marayu da masu karamin karfi 165 guraben karatu don su samu ilimi.


Alhaji Kabiru Maipalace wanda shi ne yake wakiltar Gusau/Tsafe a majalisar tarayya ya fadi haka ne ta hanyar sakatarenshi, Mustafa Hassan.

Ya bayyana wa kamfanin dillancin labaran Nijeriya cewa, yaran masu karamin karfi ne da wadanda kuma suka kasa biyan kudin makaranta ba saboda talauci.

Dan majalisan ya ce, yaran sun samu shiga makarantu daban-daban a makarantun firamare mallakar gwamnati a Gusau da Tsafe.

“A Tsafe, mun sa yara 120 a makaranta, a Gusau kuma muka sama wa 45, sannan mun ba su kayan karatu.

“Ya ce wannan na daga cikin hadafinshi na rage yaran da basa zuwa makaranta a jihar,” inji shi.

Dan majalisan ya kara da cewa, ya nemo wa mutum 500 fom din fara karatu a manyan makarantun gaba da sakandire ga ‘yan mazabarsa da suke da burin ci gaba da karatu idan sun kammala sakandire.

“Mun sayo fom 50 daga Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Talatan Mafara, 40 daga Kwalejin ilimi ta Gusau, 30 daga Kwalejin Kiwon Lafiya a Tsafe.

“Sannan mun sayo 40 na Kwalejin Kimiya da Fasaha ta Kaura-Namoda, 50 daga Kwalejin Ilimi na jihar Zamfara dake Maru, sai wasu 40 daga Kwalejin Kimiyya da Fasaha, Kaduna da kuma 100 daga Jami’ar Tarayya dake Gusau.

“Mun sayo fom 50 na SBRS, Funtua wacce take karakashin kulawar Jami’ar Ahmadu Bello sai kuma 50 na Makarantar Sharar Fage ta Jami’ar Usman Danfodiyo dake Sakkwato.

“Za mu biya wa dukkan daliban da suka yi nasarar samun guraben karatun har su kamala karatunsu a wadannan makarantun,” inji shi.

Security: I was sent by God to govern Zamfara – Matawalle

Governor Bello Matawalle of Zamfara State has restated his commitment to the protection of lives and properties in the state.


Mr Matawalle gave the reassurance on Wednesday when communities from Bazai area of Shinkafi Local Government paid him a solidarity visit at the Government House, Gusau.

“It is in realization of the fact that I was sent by Almighty God to come and govern the state at its most trying times that I also became more sincere in fulfilling all my campaign promises especially on security to the electorates.”

According to the governor, without peace in the state even government would not survive.

He stressed that the peace being enjoyed now would not be toyed with as it was the bedrock upon which the yearnings of the people would be met.

Mr Matawalle therefore called on the people to continue to pray for the success of his administration, to enable it meet their expectations.

While responding to the appeal made by the communities, the governor assured them that the administration would always work in line with people’s needs.

He directed the Secretary to the State Government to come up with better ways of meeting their demands.

Earlier, leader of the delegation, Dr Ahmad Kainuwa of Federal University, Gusau told the governor that they were at the Government House to show their solidarity and appreciation of his efforts in maintaining peace in the state.

Mr Kainuwa recalled that since the inception of the Matawalle led administration, Bazai, like other parts of the state, has not recorded any attack from bandits.

He noted that the area had been under attack for almost a decade, until now.

Mr Kainuwa added that the visit was to appeal to the governor for the restoration of Bazai Emirate Council which was scrapped by the State House of Assembly about three months ago.

NAN

GWAMNATIN ZAMFARA TA YI BITA YI TARON AKAN SHA’ANIN TSARON JAHAR TARE DA MIKA MAKAMAI GA GWAMNATIN.

Tun bayan da mai Daraja gwamnan jahar Zamfara Hon Dr Bello Matawallen Maradun ya rika ragamar jagorancin jahar, ya ke ta biyar hanyoyin da su ka dace domin magance matsalar Tsaron Zamfara. Hakan ne ya sa gwamnan ya bullo da shirin sasanci Wanda ya taka muhimmiyar rawa wajen kawo zaman lafiya a jahar.

Sai dai abaya bayan nan ana samun ‘yan matsaloli nan da can daga bangarorin da ke gaba da juna.

Hakan ya sa gwamnatin ta jahar ta gayyato bangaren shuwagabannin ‘Yan sa-kai da tubabbun ‘yan bindiga Domin tattaunawa akan matsalolin da ke fusgowa a yanzu, tare da jin Abunda ya haifar da su da kuma hanyoyin magance su. Inda aka ji daga bangarorin biyu Kowane ya Bayar da shawara da kuma korafe-korafen da su ke da su. Tare karbar Makamai

Da Ya ke jawabi Mai Daraja gwamnan jahar Zamfara Hon. Dr Bello Muhammad Matawallen Maradun. Ya yabawa gwazon shuwagabannin bangarorin biyu Akan irin goyon bayan da su ke baiwa wajen ganin an kawo karshen matsalar Tsaron Zamfara. Haka zalika ya yi kira ga dukkanin bangarorin su cigaba da Bayar da gudunmawa domin Kawo karshen matsalar, baki dayanta. Haka zalika ya nuna damuwa Akan masu cin amana Akan wannan sulhu daga dukkanin bangarorin. Don haka ya yi alkawarin daukar matakan da su ka dace domin maganinsu. Haka zalika Gwamnatin jahar Zamfara ta za rinka shirya taro wata-wata don yin bitar sha’anin tsaron Jahar da Sanin halin da ake ciki da kuma inda aka kwana. Don magance matsalolin da kan tusgo. Daga nan ya yi kira ga dukkanin bangarorin musamman Fulani da su Mika mukamansu ga gwamnatin domin a shirye take da taimake su Don ganin sun tsayu da Kansu.

Taron da ya samu halartar Mai baiwa gwamna shawara Akan sha’anin tsaro Hon Abubakar Dauran Justice, Kwamishinan ‘Yan Sanda na jahar Zamfara da darakta Sss na jahar Zamfara da takwaransu na sojojin kasa. Da Sauran jagororin wadannan jama’a.

Abdulmalik Saidu Mai Biredi Tashar Bagu Gusau.
Senior Special Assistant to the Governor Of Zamfara State
11th November, 2019